Hamas ta sake jaddada wajabcin aiwatar da Shirin tsagaita wuta a Gaza
Published: 27th, October 2025 GMT
Wani babban kusa na Hamas ya jaddada kudirin kungiyar na tabbatar da tsagaita wuta a Gaza, yana mai jaddada cewa Falasdinawa ba sa neman komai illa ‘yancinsu na samun cin gashin kai a duniya.
Khalil Al-Haya, shugaban Hamas a Gaza, ya fadi a wata hira da aka watsa ranar Lahadi cewa bangaren Falasdinawa yana da babban kuduri tare da tabbatar da cewa ba zasu baiwa Israla wata dama ta samun hujjar dawowa da yaki a kan al’ummar Gaza ba.
Ya kara da cewa, “Al’ummar duniya, wadanda suka shahara da kuma wadanda suka yi aiki a hukumance, ba za su bari Isra’ila ta sake halasta mamayarta a kan Gaza ba.
Ya kara da cewa, Hamas ta yi matukar jajircewa kan yarjejeniyoyin da aka rattaba hannu a kansu, inda ta tabbatar da hakan ta hanyar mika fursunoni ba tare da wani bata lokaci ba.
“Mun mika fursunoni 20 daga sojojin mamaya da suke tsare sa’oi 72 bayan fara aiwatar yarjejeniyar tsagaita wuta.
Ya ce zuwa yanzu sun mika gawarwakin fursunoni 17 da suka mutu ga gwamnatin Isra’ila kuma sun kuduri aniyar nemo sauran gawawwakin.
” Za mu yi bincike da gaske kuma alhakin ne mu yin hakan, domin kare hakkokin al’ummarmu.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Sudan: Dakarun sa kai na Jama’a a Arewacin Darfur sun karyata RSF kan kwace iko da El Fasher October 27, 2025 Araghchi : Iran na maraba da tattaunawar diflomatsiyya da Amurka amma cikin mutunta juna October 26, 2025 Ana Zaman dar-dar gabanin bayyana sakamakon zaben shugaban kasa a Kamaru October 26, 2025 Faransa : An yi Zanga-zangar adawa da isar da makamai zuwa Isra’ila October 26, 2025 Hamas : Ba za mu bari Isra’ila ta sami hujjar ci gaba da yaki a Gaza ba October 26, 2025 ‘Yan Ivory Coast na jiran sakamakon zaben shugaban kasa October 26, 2025 Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ya Ce: Shugaban Amurka Zai Ci Gaba Da Kasancewa Cikin Rudu October 26, 2025 Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci Ya Ce: Iran, Rasha Da China Sun Aike Da Sako Mai Muhimmanci October 26, 2025 Ja’afari: Iran Tana Da Isassun Makamai Masu Linzami Masu Cin Zangogi Daban-Daban October 26, 2025 Dan Majalisar Dokokin Tarayyar Turai Ya Ce: Dole Ne A Hakunta Isra’ila Kan Laifukan Da Ta Aikata October 26, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunciউৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
An zabi Catherine Connolly a matsayin shugabar Ireland
An zabi Catherine Connolly a matsayin shugabar Ireland a wani gagarumin sauyi na siyasa a Ireland, wanda hakan ke a matsayin wani lokaci na tarihi ga siyasar neman sauyi a Ireland.
Connolly, ‘yar majalisa mai shekaru 68 daga Galway, ta lashe sama da kashi 64% na kuri’un da aka kada a zaben shugaban Ireland, wanda ya ba masu nazarin siyasar yankin mamaki matuka, ta yadda ta kayar da manyan jam’iyyun da fitattun ‘yan siyasa.
Lokacin da ta kaddamar da Takara a watan Yuli, an yi wa Connolly kallon bakuwa a yunkurinta na neman shugabancin Ireland, ‘yar majalisar dokoki mai sassaucin ra’ayi da neman sauyi, ta samu goyon bayan kananan jam’iyyun adawa kamar Social Democrats, Labour, da People Before Profit.
Duk da hadin gwiwar da ke tsakaninta da jam’iyyu masu yawa masu ra’ayin neman sauyi, amma ba a yi zaton za ta iya lashe zaben ba.
Tsarin zaben Ireland yana bawa masu jefa kuri’a damar bayar da fifiko ga ‘yan takara bisa jam’iyyunsu, inda wasu masu kada kuri’a da dama suka yi watsi da ‘yan Takara na jam’iyyunsu nag ado kuma suka kada mata kuri’a.
Ana hasashen cewa bisa ga ra’ayinta na nuna goyon baya ga al’ummar Falastinu, za ta taka gagarumar rawa wajen kare hakkokin Falastinawa a dukkanin matakai na kasa da kasa.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Hamas ta sake jaddada wajabcin aiwatar da Shirin tsagaita wuta a Gaza October 27, 2025 Sudan: Dakarun sa kai na Jama’a a Arewacin Darfur sun karyata RSF kan kwace iko da El Fasher October 27, 2025 Araghchi : Iran na maraba da tattaunawar diflomatsiyya da Amurka amma cikin mutunta juna October 26, 2025 Ana Zaman dar-dar gabanin bayyana sakamakon zaben shugaban kasa a Kamaru October 26, 2025 Faransa : An yi Zanga-zangar adawa da isar da makamai zuwa Isra’ila October 26, 2025 Hamas : Ba za mu bari Isra’ila ta sami hujjar ci gaba da yaki a Gaza ba October 26, 2025 ‘Yan Ivory Coast na jiran sakamakon zaben shugaban kasa October 26, 2025 Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Ya Ce: Shugaban Amurka Zai Ci Gaba Da Kasancewa Cikin Rudu October 26, 2025 Shugaban Majalisar Shawarar Musulunci Ya Ce: Iran, Rasha Da China Sun Aike Da Sako Mai Muhimmanci October 26, 2025 Ja’afari: Iran Tana Da Isassun Makamai Masu Linzami Masu Cin Zangogi Daban-Daban October 26, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci