Jami’in kula da ayyukan jin kai na Majalisar Dinkin Duniya ya ce matakin da Isra’ila ta dauka na hana agajin abinci ga Falasdinawa da ke fama da yunwa a yankin Zirin Gaza da aka yi wa kawanya ya zama laifin yaki.

“Muna ganin abinci dake jibge a kan iyakoki kuma ba a ba da izinin shigar da shi ba a lokacin da jama’a a gefen iyakar ke fama da yunwa, a yayin da muke jin ministocin Isra’ila suna cewa sun ayin hakan ne don matsa lamba kan al’ummar Gaza,” in ji Mataimakin Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Tom Fletcher a wata hira a ranar Jumma’a.

Irin wannan na a matsayin laifin yaki ne,” in ji shi.

Baya ga hakan ma a cikin ‘yan kwanakin nan, sojojin Isra’ila sun kashe masu neman agaji da dama a lokacin da suke kokarin isa wurin rarraba kayan agaji a yammacin Rafah a karkashin tsarin Amurka da Isra’ila.

Tuni dai hukumomin agaji na kasa da kasa suka yi gargadin cewa shirin da Isra’ila ke yi na sarrafa rabon kayan agaji a zirin Gaza, ciki har da shawarar da Amurka ke marawa baya, zai kara wahalhalu a yankin Falasdinawa.

A baya-bayan nan ne dai shugaban hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta Majalisar Dinkin Duniya (UNRWA) ya yi Allah-wadai da sabon salon agajin da Amurka ke marawa baya a Gaza, yana mai cewa “wani cin zarafi” da ke faruwa a can.

উৎস: HausaTv

কীওয়ার্ড: da Isra ila

এছাড়াও পড়ুন:

PSC Ta Amince Da Ɗaga Darajar Jami’an ‘Yan Sanda 12 Daga Matakin CP Zuwa AIG, Da Sauransu

– Emmanuel Adegbola Aina – AIG na wucin gadi, sashen leƙen asiri

– Omolara Ibidun Oloruntola

– Hassan Abdu Yababet – CP, Kwalejin ‘Yan Sanda Jos

– Bretet Emmanuel Simon – CP Jihar Taraba

– Enyinnaya Inonachi Adiogu – CP, FCID, Gombe

– Aminu Baba Raji – CP, FCID Alagbon

– Mohammed Mu’azu Usman – CP, Tashoshin Gabas, P/Harcourt

– Festus Chinedu Oko – AIG na wucin gadi, sashen DLS, Hedkwatar

– Ronke Nurat Okunade – CP, SFU FCID Annex, Lagos

Kazalika, PSC ta amince da:

– Ɗaga darajar DCP 16 zuwa CP

– Ɗaga darajar ACP 27* zuwa DCP

– Ɗaga CSP 145 zuwa ACP, ciki har da likitoci, ma’aikatan lafiya, injiniyoyi na jiragen sama, da limamai

– Ɗaga SP 29 (na musamman na sashen kimiyyar sadarwa da aikace-aikace da AFIS) zuwa CSP

– Ɗaga DSP 38 zuwa SP

Wani ACP ɗaya bai samu damar halarta ba, don haka ba a ɗaga darajarsa ba.

Sabbin CP 16 sun haɗa da:

– Uduak Otu Ita

– Sheikh Mohammed Danko

– Charles Ezekwesiri Dike

– Nnana Oji Ama (FCID Intelligence)

– Gabriel Onyilo Eliagwu

– Abiola Reuben Olutunde

– Yakubu Useni Dankaro

– Michael Adegoroye Falade

– Aina Adesola

– Umar Ahmed Chuso

– Emefile Tony Osifo

– Innocent Ilogbunam Anagbado

– Musa Mohammed Sani

– Victor Avwerosuo Erivwode (DC SEB, FCID)

– Omoikhudu Philip

– Sylvester Edogbanya

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  •  Fiye Da  Kungiyoyin 100 A Duniya Sun Yi Gargadi Akan Halin Yunwa Da HKi Ta Jefa Mutanen Gaza A Ciki
  • Bai Kamata a Rika Kai wa Fararen Hula Hari Ba!
  • Yahudawan Sahayoniyya Sun Bullo Da Dabarar Kisa Kan Falasdinawa Musamman ‘Yan Gudun Hijira
  • Sheikh Qasem: Nuna Halin Ko In-Kula Na Duniya Ne Ya Jawo Kisan Kiyashi A Gaza
  • Natasha za ta sake komawa kotu kan hana ta shiga harabar majalisa
  • NAJERIYA A YAU: Yadda tsadar taki ke hana noman masara da shinkafa
  • PSC Ta Amince Da Ɗaga Darajar Jami’an ‘Yan Sanda 12 Daga Matakin CP Zuwa AIG, Da Sauransu
  • MDD Ta Gargaɗi Isra’ila Kan Tilasta Wa Al’ummar Deir al-Balah Na Gaza Tashi
  • Mataimakiyar Shugaban Majalisar Dinkin Duniya Ta Jinjinawa Gwamnan Kano Bisa Ayyukan Cigaban Jihar
  • Jami’in Shari’ar Kasa Da Kasa Ya Bayyana Cewa: Harin Da Aka kai Kan Iran Babban Laifi Ne