Leadership News Hausa:
2025-06-03@04:45:18 GMT

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

Published: 1st, June 2025 GMT

Bam Ya Kashe Mutane 9 A Wata Tashar Motoci Da Ke Borno 

 

Lawan ya kuma jajantawa iyalan wadanda suka mutu da kuma wadanda suka samu raunuka daban-daban sakamakon fashewar.

 

Ya kuma yi addu’ar Allah ya jikan wadanda suka rasu ya kuma ba su Aljanatul Firdaus.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Mutuwar kasko: Mai gida da dan fashi sun kashe juna a Abuja

Wani magidanci ya yi mutuwar kasko da wani mai sana’ar jari-bola, bayan da gungun wasu ’yan jari-bola suka yi kokarin cire tagar gidansa da karfin tsiya a yankin Babban Birnin Tarayya.

Magidancin, wanda ke sana’ar sayar da tufafin gwanjo ya gamu da ajalinsa ne bayan bata-garin sun caka masa wuka a yankin Tsohuwar Kutunku da ke Karamar Hukumar Gwagwalada.

Wani dan unguwar mai suna Francis Nnamdi, ya ce da misalin karfe 9.26 na dare ne wasu mutum uku masu sana’ar bola-jari suka je gidan mutumin, suna kokarin cire karfen tagarsa.

Ya ce cewa bayan mai gidan ya gan su ne ya tunkare su domin jin dalilinsu na neman cire masa tagogi, inda a garin haka daya daga cikinsu ya zaro wuka.

Ganin haka ne mutumin ya shiga daki ya dauko adda, kuma a garin rikicin masu bola-jarin suka caka masa wuka, shi kuma ya mayar da martani ta hanyar saran dayansu da addar hannunsa, ragowar kuma suka tsere, suka bar dayan kwance a cikin jini.

Ma’aikatan Kotu Koli sun janye yajin aikin da suka shirya tafiya Uba ya harbe ɗansa har lahira saboda zaton biri ne

Ya ce daga bisani makwabta suka kira ’yan sanda, suka dauke gawarwakin zuwa Asibitin Koyarwa na Jami’ar Abuja da ke Gwagwalada, inda likitoci suka sanar cewa dukkansu sun mutu, aka ajiye gawarwakin a mutuware.

Mun nemi karin bayani daga kakakin ’yan sanda na Babban Birnin Tarayya, SP Adeh Josephine, amma ta shaida wa wakilinmu cewa ba ta samu rahoton lamarin ba, amma za ta bincika.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Mutuwar kasko: Mai gida da dan fashi sun kashe juna a Abuja
  • Tsaro: ‘Yansanda Sun Kulle Tashar Dadin Kowa Da Sauransu A Gombe 
  • Jirgin soji ya kashe mutane 20 a Zamfara
  • Bom ɗin Boko Haram ya kashe fasinjoji 9 a tashar mota a Borno
  • Binciken CGTN Ya Nuna Kaso Kusan 90 Bisa Dari Na Masu Bayyana Ra’ayoyi Na Kokawa Da Makomar “Mafarkin Amurka”
  • Gwamna Yusuf Ya Bada Hutu A Ranar Litinin Domin Addu’o’i Ga ‘Yan Wasan Kano 22 Da Suka Rasu
  • Ana Fargabar Boko Haram Ta Kara Mamaye Wasu Kananan Hukumomi A Borno
  • Mutane 21 Sun Mutu A Tawagar Ƴan Wasannin Kano A Hatsarin Mota
  • Adadin Mutanen Da Suka Mutu Sanadin Ambaliya A Neja Ya Karu Zuwa 115