Mujallar New York Times ta Amruka ta ce, harin da Iran ta kai wa sansanin sojan Amurka na Udaid, ya jazawa Amurkan asarar kudin da sun kai dala miliyan 111.

 Mujallar ta kuma ce; harin ya sa Amurka ta koyi darussan akan abinda zai iya faruwa idan har fada ya barke a  tsakaninta da China ko Korea Ta Arewa.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

NSCDC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Badakalar Naira Miliyan 159

Da yake bayar da cikakken bayani kan lamarin, Afolabi ya ce, “Wacce ake zargin, Abigail Brains Timothy, ta yi zargin cewa ta yaudari Fasto Adewusi ta hanyar karyar cewa tana da karfin da alaka da sayen biza da takardun aiki ga mutane 65, wadanda Fasto ya gabatar da ita a matsayin abokan huldarsa.

“A karkashin wannan wakilcin na karya, ta sa shi ya sake mata kudaden da aka ambata na tsawon wani lokaci da nufin biyan kudin biza mai dauke da izinin aiki.

“A ranar 25 ga Mayu, 2025, jami’an NSCDC, reshen Jihar Ekiti, da ke aiki bisa wani korafi da kuma tattara bayanan sirri, sun kama wadda ake zargin a garin Benin bayan da suka yi ta nemanta, bayan ta gudu daga Legas zuwa Benin, Jihar Edo, inda aka bi ta aka kama ta.

“Bayan an kama ta, hukumar NSCDC ta jihar ta gudanar da cikakken bincike daga hukumar leken asiri da bincike ta NSCDC, bincike ya tabbatar da cewa wacce ake zargin ta aikata laifin da gangan kuma ba ta da wata hanya ta gaske ko kuma niyyar cika biza da kuma shirye-shiryen daukar aiki da ta yi alkawari,” in ji shi.

Afolabi ya nanata kudurin hukumar na jihar na kare rayuka da dukiyoyi, duk wasu muhimman kadarorin kasa da kayayyakin more rayuwa da kuma gurfanar da duk wani nau’i na laifukan zagon kasa ga tattalin arzikin kasa kamar hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba, fasa bututun mai, da sauran su, a cikin aikin da ya dora mata.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • NSCDC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Badakalar Naira Miliyan 159
  • Fasakwauri: ‘Yansandan Indiya Sun Kama ‘Yar Nijeriya Da Kwayar Dala Miliyan 4
  • Wasu Mahara Sun Sake Kashe Mutum 14 A Wani Kauyen Jihar Filato
  • An kashe mata da yara a sabon harin Filato
  • Robert Malley: Harin Amurka A Kan Wuraren Nukiliyar Iran Babban Kure Ne
  •  An Jikkata  Sojojin Sahayoniya 9 Ta Hanyar Take Su Da Mota
  • Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Sake Ciyo Bashin Dala Biliyan 21 Daga Ƙetare
  • Al’ummar Fegin Mahe Sun Yi Zanga-zanga Kan Kisan Jama’a Da ‘Yan Bindiga Ke Yi
  • Tinubu ya sake miƙa buƙatar karɓo bashin Dala miliyan 347 daga ƙetare