Mutanen A Netherlands Suna Zaman Dirshen Saboda Gaza
Published: 25th, July 2025 GMT
Dubban mutane a kasar Netherlands sun fara zaman dirshen don nuna damuwarsu kan yadda al-amura suke kara tabarbarewa a gaza, inda hki take ci gaba da kissan Falasdinawa a gaza, suke kuma kashesu da yunwa.
Kamfanin dillancin labaran Tasnim na kasar Iran dubban mutane a kasar sun yi zaman dirshen a tashoshin jiragen kasa na biranen Amsterdam da wasu wurare.
Wasu tashoshin jiragen kasa da suke zaman dirshen sun hada da Enschede, Groningen, Eindhoven, Amersfoort, Assen, and Den Bosch. Wasu kuma sun fito da tutocin Falasdinu don nuna goyon bayansu ga falasdinawan. Sannan wasu sun fito da tukwane, cokula da kwanukan abinda, don nuna alamun yadda HKI ta hana abinci shigowa Gaza na watanni. Wanda ya sa da dama daga cikinsu suke mutuwa.
Har’ila yau wasu sun fito zanga zanga a kan titunan kasar ta Netherlands. Wadannan zanga-zanga da zaman dirshen dai yana nuna irin yadda mutane a duk fadin duniya suke kara kin HKI.
উৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano
Mai shari’a Dahiru ya amince da buƙatar, ya kuma ɗage shari’ar zuwa ranar 12 ga watan Disamba, 2025, domin ci gaba da sauraron shari’ar.
Ƙuli-ƙuli dai nau’in abin ci ne mai taushi da ake yi da gyaɗa, ana soyawa har sai ya zama ƙura-ƙura ta yadda za a ci cikin nishaɗi.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA