HausaTv:
2025-11-02@19:55:57 GMT

Mutanen A Netherlands Suna Zaman Dirshen Saboda Gaza

Published: 25th, July 2025 GMT

Dubban mutane a kasar Netherlands sun fara zaman dirshen don nuna damuwarsu kan yadda al-amura suke kara tabarbarewa a gaza, inda hki take ci gaba da kissan Falasdinawa a gaza, suke kuma kashesu da yunwa.

Kamfanin dillancin labaran Tasnim na kasar Iran dubban mutane a kasar sun yi zaman dirshen a tashoshin jiragen kasa na biranen Amsterdam da wasu wurare.

A cikin birnin Amsterdam kadai mutane dubbai suna taru a tashar jiragen kasa ta tsakiyar birnin da da Rotterdam.

Wasu tashoshin jiragen kasa da suke zaman dirshen sun hada da Enschede, Groningen, Eindhoven, Amersfoort, Assen, and Den Bosch. Wasu kuma sun fito da tutocin Falasdinu don nuna goyon bayansu ga falasdinawan. Sannan wasu sun fito da tukwane, cokula da kwanukan abinda, don nuna alamun yadda HKI ta hana abinci shigowa Gaza na watanni. Wanda ya sa da dama daga cikinsu suke mutuwa.

Har’ila yau wasu sun fito zanga zanga a kan titunan kasar ta Netherlands. Wadannan zanga-zanga da zaman dirshen dai yana nuna irin yadda mutane a duk fadin duniya suke kara kin HKI.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano

Mai shari’a Dahiru ya amince da buƙatar, ya kuma ɗage shari’ar zuwa ranar 12 ga watan Disamba, 2025, domin ci gaba da sauraron shari’ar.

Ƙuli-ƙuli dai nau’in abin ci ne mai taushi da ake yi da gyaɗa, ana soyawa har sai ya zama ƙura-ƙura ta yadda za a ci cikin nishaɗi.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Manyan Labarai Makarantar Kogi Poly Ta Bankaɗo Masu Ƙirƙirar Takardun Kammala Karatu na Bogi October 31, 2025 Manyan Labarai Kifewar Kwalekwale: Gwamnan Gombe Ya Jajanta Wa Al’ummar Nafada Kan Mutuwar Matasa Biyar October 31, 2025 Manyan Labarai NPA Da Ƙungiyar Injiniyoyi Ta Yi Haɗaka Don Bunƙasa Tashoshin Jiragen Ruwa October 31, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • IAEA : Babu wata shaida da ke nuna cewa Iran na kera makaman nukiliya
  • Sin: Katsalandan Cikin Harkokin Kamfani Da Netherlands Ta Yi Ya Kawo Tsaiko Ga Tsarin Masana’antu Da Samar Da Kayayyaki Na Duniya
  •  Gaza: Daga Tsagaita Wuta Zuwa Yanzu Fiye Da Mutane 200 Ne Su Ka Yi Shahada
  • ‘An Kashe Masu Zanga-zanga Akalla 500 a Tanzania’
  • Sanata Sunday Marshall Katung Ya Sauya Sheka Zuwa Jam’iyyar APC
  • Zaɓen Tanzania: Shugaba Samia Suluhu Hassan ta yi tazarce
  • An Tsare Wani Mutum A Gidan Yari Kan Zargin Kashe Matarsa Saboda Ƙuli-Ƙuli A Kano
  • Ya Kamata Shugaba Tinubu Ya Ƙulla Alaƙa Ta Kut-da-kut Tsakanin Hukumar Shige Da Fice Da Kwastam – Babandede
  • Ana zargin ɗa da kashe mahaifinsa a Kano saboda hana shi ƙara aure
  • NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Daliban Makarantar Kudi Suka Fi Na Gwamnati Kokari