Jam’iyyar ta bayyana cewa bayan bincike daga reshen jam’iyyar na jihar Kaduna, ya tabbatar da cewa El-Rufai ba halataccen ɗan SDP bane.

Saboda haka, Kwamitin Gudanarwar Jam’iyyar na Ƙasa ya kafa masa takunkumin shekaru 30, har zuwa shekarar 2055, ya hana shi sake neman zama mamba ko hulɗa da jam’iyyar ta kowace fuska.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Fadar Shugaban Ƙasa Korar El Rufai

এছাড়াও পড়ুন:

ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Super Falcons Sun Iso Abuja Ɗauke Da Kofin WAFCON
  • Sojoji, DSS Sun Hallaka Ƴan Bindiga 45 A Neja
  • SDP Ta Kori Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai
  • Ƴansanda Sun Cafke Barayin Motoci 3 A Kano
  • An Kwashe Duk Dabbobin Tsohon Akanta-Janar
  • Shetima Zai Wakilci Nijeriya A Taron Tsarin Abinci A Addis Ababa
  • ADC Ce Za Ta Haɗa Kan Arewa Wajen Kawo Ci Gaba — Mark
  • LP za ta ceto Nijeriya daga halin da APC ta jefa ta — Nenadi Usman
  • Tsofaffin Gwamnoni Sun Ziyarci Tinubu Tare Da Bashi Shawarwari Kan Matsalolin Tsaro