Sulhu da ‘Yan Bindiga Ya Fi Zubar Da Jinin Ɗan Adam A Kaduna – Uba Sani Gazawar Gwamnatin Tinubu Ce Ke Haddasa Zubar Da Jini A Filato – Ƙungiyar Dattawan Arewa

Kazalika, wasu kwararrun, sun ayyna larurar, a matsayin cieon da ke yiawa mutane, kisan mummuke, musamman duba da cewa, bata nuna wasu alamu, idan an kamu da ita, sai dai kawai, ta ci gaba da zama barzana ga lafiyar ‘yan Adam, kamar kamuwa da masu larorin da suka hada da; mutuwar barin Jiki, lalata Koda da kuma rashin iya gani.

An kiyasta cewa, a daukacin fadin duniya, sama da mutane, biliyan 1.3 ke fama da ciwon, wanda kuma rabin adadin wannan alkaluman ne kacal, aka yi masu gwaji aka kuma duba lafiyarsu, yadda ya kamata.

Ciwaon na karuwa, musamman saboda yawan shekarun wadanda suka manyanta kuma larurar, ta karade daukacin fannin tattalin arziki da shafar kudin shiga.

Wani rahoton wani bincike na kiwon lafiya na duniya, ya nuna cewa, za a iya samu karuwar ciwon daga kaso 15 zuwa 20, inda wannan adadin, zai iya kai wa zuwa biliyan 15, a 2025.

Kungiyar da ke wayar da kai kan Hawan Jini ta duniya wato, WHL, ta sanya ciwon a cikin jiren cututtukan da ba a iya yada su.

Hakazalika, Kungiyar Gudanar da Bincike da Tsare-Tsare ta duniya kan kula da kiwon lafiya ta duniya, ta sanar da cewa, ciwon na daga cikin larurorin da ke ci gaba da zama kalubale ga rayuwar wadanda suka kamu da shi wanda kuma Nijeriya na daya daga ciki.

Wani abin tausayarwa shi ne, aka shafe shekaru, kan yadda ciwon ke kara yaduwa, wanda  karuwar aka kiyasta ta kai daga kaso 22 zuwa kaso  44, wanda hakan karuwar ta sha ban ban da a yankunan da ke kasar.

Taken taron na bana, yazo ne tamkar kan gaba ga kasar nan, musamman duba irin yanayin abincin da ake ci a gidajen kasar, kusan a shekaru biyu da suka gabata zuwa yanzu.

Bugu da kari, gidaje da dama a kasar, musamman na talakawa, na ci gaba da fuskantan matsin rayuwa ciki har da aukuwar hauhawan farashin kayan abinci, wanda hakan ya kara zafafa talauci da kuma fuskantar matsalolin rashin lafiya.

An dai shafe shekaru, Nijeriya na ci gaba da fuskantar dimbin kalubale na samun kulawar kiwon lafiyar ‘yan kasar yadda ya kamata, da kuma wawagegen gibin da ya auku a tsakanin mazauna Birane da na Karkara, wajen samun ababen more rayuwa da yin inshorar kiwon lafiyar su.

Koda yake dai, an dan samu wasu nasarori, amma duk da haka, wasu kalubalen, na nan kamar yadda suke a wasu guraren, kamar na wahalar samun magunguna kan farashi mai sauki.

Duba da irin halin fatara a kasar, musamman a tsakanin talakawa, magungunan kula da ciwon, na da matukar tsada, hatta magunnan kula da wasu larorin kamar dai,  ciwon Suga, ba kasafai, masu wannan larurar za su iya sayen magungunan ba, har da, kanannan ma’aikatan a kasar, da ke karbar  sabon mafi karancin Albashin ma’aikatan kasar na Naira 70.

Kazalika, tsadar magungunan, wani babban nauyi ne, akasari ga masu larurar wanda hakan ke tilasata su, dai bin ka’idojin da aka gindaya masu, na ci gaba da kula da lafiyarsu.

Wani rahoto ya bayyana cewa, tsadar magungunan ciwon a kasar nan, ya sha ban ban a wasu sassan kasar, misali, ma’aunin da ke yin gwaji ciwon Suga, ya karu, inda farashinta a yanzu, ya kai kimanin daga Naira 30,000 zuwa Naira 6,000.

Hakazalika, Hukumar Inshorar Kiwon Lafiya ta Kasa, na fuskantar karancin masu shiga cikin tsarin Inshora, duba da cewa, kusan kashi biyar a cikin dari na ‘yan kasar ne, kacal, suka shiga cikin tsarin.

Bugu da kari, ana ci gaba da samun karancin wayar da kan alumma kan ciwon, duba da cewa wasu alkaluma a 2021 sun bayyana cewa, kaso 29 na mutanen da aka yiwa gwajin ciwon, inda kuma kaso 12, aka dora su, kan shan magani wanda kuma kaso uku ne kawai, aka ci nasara na dakile ciwon.

Muna goyon bayan tunawa da ranar ciwon na duniya wadda kuma aka mayar da hankali, mai-makon ayi mata magani kawai, hatta da yadda za a kare aukuwarta da kuma karfafawa jama’a Guiwa kan yadda za su kula da lafiyarsu da kuma zuwa yin gwaji, kan lokaci, domin a gano, ko sun kamu da ciwo tare da kuma yin dubi, ga irin nau’in abincin da suke ci.

Ya zama wajibi, a mayar da hankali, wajen wayar da kan alumma, musaman ta hanyar zuwa yin gwajin  kiwon lafiya game da larurar wanda ta hanak ne, kawai za a iya dakile yaduwarta.

Wasu kwararu, sun bayar da shawarar cewa, ya zama wajbi, mutane sun rinka sanin irin abincin da ya kamata su ci, rage yin amfani da Gishiri, motsa jiki rage shan Barasa da kuma daina shan Taba Sigari.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Hawan jini kiwon lafiya

এছাড়াও পড়ুন:

Gwamnatin Yobe ta ƙaddamar da shirin amfani da ma’adanai

Gwamnatin Jihar Yobe ta ƙaddamar da shirin fara amfani da ma’adinan ƙarƙashin ƙasa da Allah SWT ya hore ma ta da nufin haɓaka tattalin arzikinta tare da samarwa al’umma aikin yi.

A yayin ƙaddamar da taron masu ruwa da tsaki na Jihar da aka yi a babban ɗakin taron gidan gwamnatin Jihar da ke Damaturu, Gwamnan Jihar Mai Mala Buni ya ce kamfanin haɓaka ma’adanai ta Yobe Limited ita ce kawai hukumar da aka bai wa izini don gudanar da duk ayyukan bincike da haƙar ma’adinai a faɗin jihar.

Kotu ta dakatar da babban taron PDP na ƙasa Real Madrid zata nemi diyyar Dala bilyan 4 daga UEFA

Yana mai cewa, kamfanin haƙar ma’adinai na Yobe a halin yanzu shi ne, ƙashin bayan da zai samarwa Jihar hanyoyin dogaro.

“Jihar Yobe tana da wadataccen albarkatun ma’adinai kamar: Limestone, gypsum, kaolin, granite, Quartz, silica da sauran su duk da haka, tsawon shekaru da yawa, waɗannan ma’adinai sun kasance ba a amfani da su sosai kuma a yanzu lokaci ya yi da za a mayar da waɗannan ma’adinai da aka ɓoye zuwa kadarorin da za su samar da ayyukan yi, samar da wadata da kuma ciyar da ci gaban zamantakewa da tattalin arziki na mutanenmu gaba ɗaya.”

“Manufarmu ita ce tsara wani tsari don ci gaban fannin haƙar ma’adinai a Jihar Yobe ta hanyar da ta dace da manufofin Gwamnatin Tarayya na tabbatar da haɗa kan al’umma, jawo hankalin masu zuba jari masu aminci da kuma tabbatar da alhakin gyara muhalli.

“kuma mun yi imanin cewa haƙar ma’adinai idan aka sarrafa shi yadda ya kamata, zai iya zama babban abin da ke haifar da juriyar tattalin arzikin jiharmu, samar da aikin yi ga matasa da kuma samar da kuɗaɗen shiga.”

“Muna hasashen samar da fannin haƙar ma’adinai wanda zai iya aiki a cikin tsarin dokoki, wanda ke tabbatar da ɗorewar muhalli da fa’idar al’umma; wanda ke haɗaka da haɗin gwiwar gwamnati da masu zaman kansu waɗanda aka amince da riƙon amana; wanda ke jawo hankalin masu zuba jari na ƙasashen waje.” Cewar Gwamna Buni.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gwamnatin Isra’ila Tana Ci Gaba Da Hana Masu Jinya Zuwa Kasashen Waje Neman Magani Daga Gaza
  • Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala
  • Tinubu zai gana da Trump kan zargin kisan Kiristoci a Nijeriya 
  • Kisan Kiristoci: Za mu kai hari Najeriya — Trump
  • An Gudanar Da Taron Tattaunawa Na Duniya Kan Kirkire-Kirkire Da Bude Kofa Da Ci Gaba Na Bai Daya A Nijeriya
  • Sanata Sunday Marshall Katung Ya Sauya Sheka Zuwa Jam’iyyar APC
  • Ya Kamata Sin Da Amurka Su Zama Kawayen Juna Ba Abokan Gaba Ba
  • Gwamnatin Yobe ta ƙaddamar da shirin amfani da ma’adanai
  • Ranar Foliyo Ta Duniya: Muna Fatan Ganin Karshen Cutar Foliyo A Jihar Katsina -Zulaihat Dikko Radda
  • Ana zargin ɗa da kashe mahaifinsa a Kano saboda hana shi ƙara aure