Aliyu, ya bayyana cewa Jibrin manomi ne daga ƙauyen Gargai da ke ƙaramar hukumar Bebeji a Kano.

Ya kuma ce yana fama da cutar gyambon ciki da hawan jini.

Likitoci sun bayyana cewa rasuwarsa ta faru ne sakamakon bugun zuciya da gazawar zuciya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Rasuwa

এছাড়াও পড়ুন:

Matasa 3 sun rasu yayin wanka a rafi a Bauchi

Wasu matasa uku daga ƙauyen Durum sun rasu yayin da suke wanka a wani rafi a ƙauyen Jinkiri, cikin gundumar Tirwun a Ƙaramar Hukumar Bauchi.

Matasan su ne; Habibu Mohammed mai shekaru 16, Abubakar Mohammed mai shekaru 16, da kuma Zailani Sule mai shekaru 14.

2027: Obi zai iya takara ba tare da ni ba — Datti Baba-Ahmed NEDC ta raba wa mutanen da ambaliya ta shafa kayan gini a Yobe

kakakin rundunar ’yan sandan Jihar, CSP Mohammed Ahmed Wakil, ya bayyana wa manema labarai faruwar lamarin.

Duk da ƙoƙarin da aka yi na ceto su, matasan sun rasu kafin a kai su asibiti.

Wakil, ya ce bincike ya nuna cewa matasan sun yi aikin haƙar ma’adinai, wanda daga bisani suka yanke shawarar yin wanka a rafin.

Kwamishinan ’yan sandan jihar, CP Sani-Omolori Aliyu, ya miƙa ta’aziyyarsa ga iyayen mamatan.

Ya kuma ja hankalin jama’a kan muhimmancin guje wa wanka a irin waɗannan wurare masu hatsari.

CSP Wakil ya ce an miƙa wa iyayen matasan gawarwakinsu domin yi musu jana’iza, bayan da likitoci sun tabbatar da rasuwarsu.

Rundunar ta ce za ta ci gaba da wayar da kan jama’a da ɗaukar matakan kare rayuka, domin hana irin wannan mummunan lamari sake faruwa a nan gaba.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Buƙatar Rijistar Sabbin Jam’iyyu Ta Kai 144 — INEC
  • Binciken CGTN: Masu Bayyana Raayoyi Na Turai Sun Gamsu Da Moriyar Cinikayya Tsakanin Sin Da Turai Sama Da Ta Turai Da Amurka
  • Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutum 11 Da ‘Yan Bindiga Suka Sace A Sakkwato
  • Tinubu Ya Tattauna da Gwamnonin APC Kafin Muhimmin Taron NEC
  •  Fiye Da  Kungiyoyin 100 A Duniya Sun Yi Gargadi Akan Halin Yunwa Da HKi Ta Jefa Mutanen Gaza A Ciki
  • Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa
  • Matasa 3 sun rasu yayin wanka a rafi a Bauchi
  • Makarantun Kano Za Su Fara Hutun Ƙarshen Zango A Ranar Juma’a – Gwamnati
  • Natasha Ta Koma Majalisar Dattawa Duk Da Tsaurara Tsaro
  • Kotu Ta Dage Shari’ar Zargin Cin Hanci Da Ake Yi Wa Shugaban KANSIEC Na Kano Zuwa Nuwamba