Ta kuma tabbatar da yin garkuwa da mutane shida a yankunan biyu, inda ta kara da cewa wasu shida sun samu raunuka a harbin bindiga.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

Hukumar gasar firimiya ta Nijeriya (NPFL) ta ƙaƙabawa Katsina United tara mai tsanani bayan samun ta da laifin gazawa wajen samar da tsaro a wasan da ta kara da Barau FC a filin wasa na Muhammad Dikko dake Katsina a ranar Asabar. Wannan hukunci na zuwa ne bayan makonni kaɗan da irin wannan aka kakabawa Kano Pillars saboda rashin ɗa’a da saɓa doka a gasar.

Rahotanni sun nuna cewa rikici ya ɓarke a filin wasan bayan Barau FC ta farke ƙwallo, inda wasu magoya bayan Katsina United suka kutsa cikin fili, lamarin da ya janyo mummunan rauni ga ɗan wasan Barau, Abraham, a wuyansa. Wannan ya jawo tayar da tarzoma da ta jefa ƴan wasan cikin ruɗani.

Ranar Foliyo Ta Duniya: Muna Fatan Ganin Karshen Cutar Foliyo A Jihar Katsina -Zulaihat Dikko Radda Kano Derby: Barau FC Ta Doke Kano Pillars A Karon Farko A Tarihin Gamuwarsu

A cewar sanarwar NPFL, an ci tarar Katsina United Naira miliyan ɗaya bisa laifuka uku: jefa abubuwa cikin fili, rashin tsawatarwa magoya baya, da haddasa hargitsi a wasa. Haka kuma, ƙungiyar za ta biya Naira miliyan biyu saboda gazawa wajen samar da isasshen tsaro, tare da ɗaukar nauyin gyaran motocin Barau FC da aka lalata.

Jimillar tarar da Katsina United za ta biya ta kai Naira miliyan tara (₦9m), tare da umarni daga NPFL cewa duk sauran wasanninta na gida a kakar bana za ta buga su a garin Jos, jihar Filato. Hukumar ta kuma bai wa ƙungiyar awa 48 ta ɗaukaka ƙara idan bata gamsu da hukuncin ba.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Wasanni Me Ke Haddasa Yawaitar Farmakar Ƴan Wasa A Gasar Firimiyar Nijeriya November 9, 2025 Wasanni Yadda Aka Tsara Gudanar Da Gasar Kofin Afirka A Moroko November 8, 2025 Wasanni Osimhen Ya Kafa Tarihi A Gasar Zakarun Turai Bayan Zura Ƙwallo 3 A Ragar Ajax November 6, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ’Yan bindiga sun kashe mai juna biyu da wasu mutum 4 a Sakkwato
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa
  • ‘Yan Bindiga Da ‘Yan Ta’adda Sun Fi Sojojin Nijeriya Yawan Makamai – Babachir
  • Faɗa Ya Kaure Tsakanin Boko Haram Da ISWAP, An Kashe Mayaƙa Sama Da 170
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 A Ƙauyen Katsina
  • Wani mutum ya rasu a gidan karuwai bayan ziyartar ’yan mata
  • Ƴan Bindiga Sun Sace Mata 4 Masu Shayarwa, Da Shanu 50 A Kano
  • Rundunar Sojin Sama Ta Kai Hari Kan ISWAP Da Ƴan Bindiga A Borno, Kwara Da Katsina
  • ’Yan bindiga sun sace mata 5 a Kano
  • Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL