Aminiya:
2025-11-08@10:05:20 GMT

Kotu ta hana NUPENG rufe Matatar Ɗangote

Published: 23rd, September 2025 GMT

Kungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Gas (NUPENG) ta tabbatar da cewa ta samu takardun kotu da ke hana mambobinta sayar da tikiti ko duk wani yunƙuri da zai kawo tsaikon al’amura a Matatar Ɗangote.

Shugaban NUPENG, Williams Akporeha, ya bayyana haka yayin taron manema labarai a Abuja ranar Talata, wanda aka gudanar tare da haɗin gwiwar Kungiyar Manyan Ma’aikatan Man Fetur da Gas (PENGASSAN).

An ƙone al’aurar ’yar shekara 5 saboda fitsarin kwance a Bauchi CBN ya rage kuɗin ruwa zuwa kashi 27 cikin 100

Akporeha ya ce kungiyar tana mutunta doka, kuma za ta bari shari’a ta yi aikinta har sai an kammala duk wani sha’ani a kotu.

“Kamar yadda kowa ya sani, Ɗangote ya kai mu kotu, kuma yanzu mun samu umarnin kotu da ya hana mu sayar da tikiti ko datse duk wata hanya zuwa harabar matatarsa. Za mu ci gaba da kiyaye wannan doka, mu bar shari’a ta yi aikinta,” in ji shi.

Aminiya ta ruwaito yadda a makon da ya gabata, Kotu Masana’antu da ke Abuja ta bayar da umarnin wucin-gadi da ya hana kungiyar shiga yajin aiki ko tilasta wa direbobin manyan motoci rajista da ita.

Alkalin kotun, Mai Shari’a E.D. Subilim, ya bayar da wannan umarni, wanda ya shafi Kungiyar Direbobin Motoci Masu Dakon Man Fetur, inda ya hana su rufe hanyoyin Najeriya ko dakile ayyukan Matatar Ɗangote, MRS Oil Nigeria Plc, da MRS Oil and Gas Company Ltd.

A yayin taron, NUPENG ta musanta zargin cewa tana karɓar ₦50,000 daga manyan motocin da ke ɗaukar mai a daffo-daffo .

“Ba NUPENG kaɗai ke aiki a daffo-daffon ba. Akwai wasu ƙungiyoyi da ke aiki a wuraren. Don haka batun cewa NUPENG tana karɓar N50,000 ba gaskiya ba ne,” in ji Akporeha.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Matatar Dangote

এছাড়াও পড়ুন:

Pezeshkiyan: Masu Kawo Rarraba Tsakanin Musulmi Suna yi wa Yan Sahayuniya Aiki Ne

Shugaban kasar Iran Mas’ud pezeshkiyan yace rarrabuwa da sabanin tsakanin musulmi shi ne babban abin da makiya musulunci suke so, kuma yayi gargadin cewa rabe-rabe na cikin gida yana kare manufofin makiya ne da kasashe ma’abota girman kai na duniya.

shugaban ya fadawa manya- manyan malaman Ahalus sunna da sauran malaman addini dake Sanandaj a yammacin lardin Kurdistan cewa ta hanyar hadin kai da rikon amana da kuma riko da yan uwantaka na musulunci ne kawai  musulmin duniya za su iya tunkarar makircin Amurka da Israila da ma sauran yan sahayuniya.

Har ila yau ya kara da cewa wannan rarrabar ce isra’ila da Amurka da sauran yan sahyuniya na duniya suke so, domin su shagaltar da kasashen musulmi su yi ta rikici tsakaninsu,yadda za su kai musu hari duk sanda suka ga dama.

Daga karshe shugaban ya kara da cewa an mance da ginshikan yan uwantaka da tushen kyawawan halaye na addini shi ya bawa makiya damar yin amfani da wannan raunin akan musulmi, wanda mantawa da wannan shi ne ya nisantar da alumma musulmi daga tausayin juna suka bude kofa aka yi musu tasiri daga waje, amma riko da koyarwar kur’ani da sake gina hadin kai shi ne kawai mafita.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Shugaban Najeriya Bola Tinubu Ya yi Alwashin Kawo Karshen Ta’addanci A Kasar November 7, 2025 Araqchi Ya Ce: Harin Amurka Kan Kasar Venezuela Ya Bayyana Karara Duniya Tana Gani November 6, 2025 Qalibaf: Iran Da Pakistan Zasu Aiwatar Dukkan Yarjejeniyar Da Suka Cimma A Tsakaninsu November 6, 2025 Kwamitin Tsaro Ya Ce: Amurka Ta Bukaci Duba Kudurin Neman Kafa Rundunar Kasa Da Kasa A Gaza November 6, 2025 Sojojin Mamayar Isra’ila Sun Kashe Mutum Guda Tare Da Jikkata Wasu Uku A Kudancin Lebanon   November 6, 2025 Sayyid Muqtada al-Sadr Ya Fadakar Da Magoya Bayansa Kwanaki Kafin Zabe A Iraki November 6, 2025 Araghchi : Yakin kwanaki 12 ya bamu babban darasi November 6, 2025 Putin : zamu dauki mataki idan Amurka ta koma gwajin makaman nukiliya November 6, 2025 Iran, China da Rasha sun tattauna gabanin taron Gwamnonin IAEA November 6, 2025 Shugabannin Iran Da Faransa Sun Yi Wata Tattaunawa Ta Wayar Tarho November 6, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ma’aikacin jinya ya kashe marasa lafiya 10 saboda aiki ya masa yawa
  • Pezeshkiyan: Masu Kawo Rarraba Tsakanin Musulmi Suna yi wa Yan Sahayuniya Aiki Ne
  • Ajax ta kori kocinta John Heitinga
  • Araqchi Ya Ce: Harin Amurka Kan Kasar Venezuela Ya Bayyana Karara Duniya Tana Gani
  • Majalisar Dokokin Amurka na neman a hukunta ’yan kungiyar Miyetti-Allah
  • Hafsan sojin sama ya umarci a yawaita yi wa ’yan ta’adda ruwan bama-bamai
  • Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu
  • An Rufe Canton Fair Na 138 A Guangzhou
  • DRC: Kungiyar M23 Ta Kafa Kotunanta A gundumar Kivu Ta Arewa
  • Shugaban Kasar Mali Ya Yi jawabi Akan Hana Shigar Da Man Futur Da Masu Ikirarin  Jihadi Suke Yi