Leadership News Hausa:
2025-11-08@12:22:21 GMT

Jadawalin ‘Yan Wasa 30 Na Farko A Kyautar Ballon D’or Ta Bana

Published: 23rd, September 2025 GMT

Jadawalin ‘Yan Wasa 30 Na Farko A Kyautar Ballon D’or Ta Bana

 

29. Florian Wirtz (Liverpool)

 

28. Virgil van Dijk (Liverpool)

 

27. Declan Rice (Arsenal)

 

26. Erling Haaland (Man City)

 

25. Denzel Dumfries (Inter Milan)

 

24. Fabian Ruiz (PSG)

 

23. Jude Bellingham (Real Madrid)

 

22. Alexis Mac Allister (Liverpool)

 

21. Serhou Guirassy (Borussia Dortmund)

 

20.

Lautaro Martinez (Inter Milan)

 

19. Joao Neves (PSG)

 

18. Scott McTominay (Napoli)

 

17. Robert Lewandowski (Fc Barcelona)

 

16. Vinicius Jr (Real Madrid)

 

15. Viktor Gyokeres (Arsenal)

 

14. Desire Doue (PSG)

 

13. Harry Kane (Bayern Munchen)

 

12. Kvicha Kvaratskhelia (PSG)

 

11. Pedri Gonzalez (Fc Barcelona)

 

10. Nuno Mendes (PSG)

 

9. Gigio Donnarumma (Man City)

 

8. Cole Palmer (Chelsea)

 

7. Kylian Mbappé (Real Madrid)

 

6. Achraf Hakimi (PSG)

 

5. Raphinha (Fc Barcelona)

 

4. Mohammd Salah (Liverpool)

 

3. Vitinha (PSG)

 

2. Lamine Yamal (Fc Barcelona)

 

1. Ousmane Dembele (PSG)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

GORON JUMA’A

Ina gaishe da Mamana da Babana, sai kannena Labiba, Nasira, Fati, Maimuna, Khairat, da yayyene Yaya Muhammad, Yaya Ibrahim, Yaya Maryam, Yaya Abu, Yaya Larai. Sannan malaman makarantarmu na boko da islamiyya, Malama Aisha, Malama Kubra, Malam Isah, Malam Nuhu, Malam Yahyah, Malama Batulu, ai kawayena na boko da na islamiyya kamar su Wasila Sabo, Fatima Muhammad, Hauwa Yunus, Walida Tahir, da dai sauransu. Da fatan sunyi Juma’a lafiya.

Sako daga Ummu’aimana daga jihar Gombe:

Ina gaishe da Mahifana, da fatan Allah ya kara masu lafiya da nisan kwana, sai y’an’uwa, makoftana, dama kawayena irinsu Zahra’u(maman daddy), Bara’atu Saleh, Shafa Liman mai turare, Asiya Muhammad Tayo (maman Shahid), sai Binta Usman,p Jummai, Yahanasu Jabir, Fatima Jafar, Alhaji Abdulkadir Abdullahi, Zakiyya, da fatan sun yi sallar juma’a lafiya.

Abubakar Siddik Aliyu Jihar Kaduna:

Ina gaishe da gabaki daya dangina, kamarsu Malam Baba Yelwa, Kamal Aliyu, Malam Dahiru, Malam Garba, Nura Wada, Umar Isa Aliyu, Dahira Aliyu, Hadiza Aliyu, Haruna Aliyu, Hafsat Aliyu, Hassan, Nusaiba Yahaya, Zaituna Yahaya, ina masu fatan alkhairi da fatan sunyi juma’a lafiya.

Halima Dikko daga Jihar Katsina:

Ina gaishe da mamana da Babana, sai kannen maihaifana Hajiya Lami, Malam Dabo, Malam Kabiru, Kawu Sani, Hajiya Jummai, Hajiya Liti, Kawu Danlami, Hajiy Ladidi, sai yayyena Yaya Salma, Yaya Asabe, Yaya Suleiman, Yaya Rabi. Da fatan sunyi juma’a lafiya.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Madubin Rayuwa GORON JUMA’A October 3, 2025 Madubin Rayuwa GORON JUMA’A September 26, 2025 Madubin Rayuwa Yadda Wasu Mata Ke Gwada Mazansu Ta Hanyar Magana Da Su Ta Wasu Hanyoyi Don Sanin Ku Suna Kula Mata September 21, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  •  Ukraine: Fiye Da ‘Yan Afirka 1000 Ne Suke Taya Rasha Yaki Da Kasar Ukiraniya
  •  Jirgin Kasan Dakon Kaya Na Farko Daga Rasha Ya Iso Kasar Iran A Yau Asabar
  • Tarayyar Afirka Ta Yi Kiran Da A Girmama ‘Yancin Kai Na Najeriya Da Rashin Tsoma Baki A Harkokin Gidanta
  • Limamin Juma’ar Tehran: Tsayin Dakan ‘Yan Gwagwarmaya Daga Koyi Ne Da Alkur’ani Mai Girma
  • GORON JUMA’A
  • A Karon Farko An Gabatar Da Ka’idar Kasa Da Kasa Ta Fasahar 5G Mai Amfani Ga Masana’antu
  • Za Mu Ƙara Ƙaimi Wajen Kai Wa ‘Yan Bindiga Hare-Hare Ta Sama – Hafsan Sojin Sama
  • Za a gudanar da wasannin ƙwallon yashi a Abuja
  • An Kama ‘Yan Jarida 3 A Nijar Bi Sa Tuhumar  Fitar Da Bayanai Na Hukuma
  • Zulum ya bai wa hukumomin tsaro kyautar motoci 63 don inganta tsaro a Borno