Jadawalin ‘Yan Wasa 30 Na Farko A Kyautar Ballon D’or Ta Bana
Published: 23rd, September 2025 GMT
29. Florian Wirtz (Liverpool)
28. Virgil van Dijk (Liverpool)
27. Declan Rice (Arsenal)
26. Erling Haaland (Man City)
25. Denzel Dumfries (Inter Milan)
24. Fabian Ruiz (PSG)
23. Jude Bellingham (Real Madrid)
22. Alexis Mac Allister (Liverpool)
21. Serhou Guirassy (Borussia Dortmund)
20.
19. Joao Neves (PSG)
18. Scott McTominay (Napoli)
17. Robert Lewandowski (Fc Barcelona)
16. Vinicius Jr (Real Madrid)
15. Viktor Gyokeres (Arsenal)
14. Desire Doue (PSG)
13. Harry Kane (Bayern Munchen)
12. Kvicha Kvaratskhelia (PSG)
11. Pedri Gonzalez (Fc Barcelona)
10. Nuno Mendes (PSG)
9. Gigio Donnarumma (Man City)
8. Cole Palmer (Chelsea)
7. Kylian Mbappé (Real Madrid)
6. Achraf Hakimi (PSG)
5. Raphinha (Fc Barcelona)
4. Mohammd Salah (Liverpool)
3. Vitinha (PSG)
2. Lamine Yamal (Fc Barcelona)
1. Ousmane Dembele (PSG)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
GORON JUMA’A
Ina gaishe da Mamana da Babana, sai kannena Labiba, Nasira, Fati, Maimuna, Khairat, da yayyene Yaya Muhammad, Yaya Ibrahim, Yaya Maryam, Yaya Abu, Yaya Larai. Sannan malaman makarantarmu na boko da islamiyya, Malama Aisha, Malama Kubra, Malam Isah, Malam Nuhu, Malam Yahyah, Malama Batulu, ai kawayena na boko da na islamiyya kamar su Wasila Sabo, Fatima Muhammad, Hauwa Yunus, Walida Tahir, da dai sauransu. Da fatan sunyi Juma’a lafiya.
Sako daga Ummu’aimana daga jihar Gombe:
Ina gaishe da Mahifana, da fatan Allah ya kara masu lafiya da nisan kwana, sai y’an’uwa, makoftana, dama kawayena irinsu Zahra’u(maman daddy), Bara’atu Saleh, Shafa Liman mai turare, Asiya Muhammad Tayo (maman Shahid), sai Binta Usman,p Jummai, Yahanasu Jabir, Fatima Jafar, Alhaji Abdulkadir Abdullahi, Zakiyya, da fatan sun yi sallar juma’a lafiya.
Abubakar Siddik Aliyu Jihar Kaduna:
Ina gaishe da gabaki daya dangina, kamarsu Malam Baba Yelwa, Kamal Aliyu, Malam Dahiru, Malam Garba, Nura Wada, Umar Isa Aliyu, Dahira Aliyu, Hadiza Aliyu, Haruna Aliyu, Hafsat Aliyu, Hassan, Nusaiba Yahaya, Zaituna Yahaya, ina masu fatan alkhairi da fatan sunyi juma’a lafiya.
Halima Dikko daga Jihar Katsina:
Ina gaishe da mamana da Babana, sai kannen maihaifana Hajiya Lami, Malam Dabo, Malam Kabiru, Kawu Sani, Hajiya Jummai, Hajiya Liti, Kawu Danlami, Hajiy Ladidi, sai yayyena Yaya Salma, Yaya Asabe, Yaya Suleiman, Yaya Rabi. Da fatan sunyi juma’a lafiya.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA