Ranar Zaman Lafiya ta Duniya: Kungiyar Arewa Ta Nemi Ƙarfafa Sirrin Tsaro Don Kare ‘Yan Najeriya
Published: 21st, September 2025 GMT
A yayin da ake gudanar da shagulgulan ranar zaman lafiya ta Duniya ta Bana, Kungiyar rajin tabbatar da zaman lafiya da hadin Kai da kuma cigaban Arewacin Nigeria ta yi Kira ga Gwamnati a dukkan matakai da kuma Hukumomin tsaro su karfafa amfani da bayanan tsaro na sirri wajen kare rayukan al’ummar Kasa.
Shugaban Kungiyar ta ACI Dakta Abdullahi Idris ya yi wannan Kira a wani taron manema labarai da Kungiyar ta Kira a Kaduna.
Ya yi bayanin, Kungiyar ta lura da matakan da Gwamnati da Hukumomin tsaro suka dauka domin maido da zaman lafiya a wasu sassan Arewcin Kasar nan.
Dakta Abdullahi Idris ya ce, matakan da aka dauka abin a yaba ne, Amma kuma sun yi kadan matuka wajen magance matsalalon tsaro da suka addabi Kasar nan.
Ya jadda da bukatar ganin Shugabanni da masu ruwa da tsaki kan harkokin tsaro su daina nuna son zuciya da siyasantar da sha’anin tsaron Kasa domin amfanin al’umma.
Dakta Abdullahi Idris ya tunatar da Shugabanni cewa Allah zai tambaye su yadda suka Shugabanci al’umma, a ranar gobe kimyama.
Daga nan sai Shugaban Kungiyar ya bukaci Gwamnati a dukkan matakai da Hukumomin tsaro su rubunya kokarin da suke yi kana su yi amfani da rahitannin tsaro na sirri wajen maganin wannan matsala ta tsaro.
COV/LERE
উৎস: Radio Nigeria Kaduna Hausa
কীওয়ার্ড: Yan Najeriya Rana zaman lafiya
এছাড়াও পড়ুন:
Larijani: Iran na kare tsaron kasa da azama
Ali Larijani, sakataren majalisar koli ta tsaron kasa, ya rubuta a daren Talata a wani sako da ya wallafa a dandalin sada zumunta na X:
“Da farko dai Amurka ta fice daga JCPOA, sannan Turai ta kasa cika alkawuran da ta dauka, a karshe ma sun kai harin bama-bamai, yanzu haka jam’iyyu suna yin kamar su ne ake bi bashi.”
A cewar Pars Today, Larijani ya kara da cewa Iran tana da tsayin daka wajen kare tsaron kasarta, kuma ba za ta bari a sanya wasu sharudda na wulakanci ba, kamar takunkuman da aka dora wa makamai masu linzami.
Sakataren majalisar koli ta tsaron kasar Iran ya jaddada cewa kafa sharadin takaita iyaka da makamai masu linzami zuwa kasa da kilomita 500 na nufin yin watsi da karfin tsaron kasar kan Isra’ila.
Ya kara da cewa: Wane dan kasar Iran ne mai kishin kasa zai amince da irin wannan takunkumin? Tsaron kasa ba ya cikin tattaunawa.
Birtaniya ce ke jagorantar hauhawar farashin kayayyaki a tsakanin manyan kasashen duniya
Rahoton na baya-bayan nan na Kungiyar Hadin Kan Tattalin Arziki da Tattalin Arziki (OECD) ya nuna cewa, kasar Birtaniya za ta sami hauhawar hauhawar farashi mafi girma a tsakanin kasashen G7 a shekarar 2025.
Kungiyar ta OECD ta yi hasashen hauhawar hauhawar farashin kayayyaki a Burtaniya na wannan shekarar a kashi 3.5 cikin dari, wanda ya karu idan aka kwatanta da hasashen da kungiyar ta yi a baya.
Sabbin alkaluman da Falasdinawa suka yi asarar rayuka a Gaza
Ma’aikatar lafiya ta Falasdinu ta bayar da rahoton cewa, tun bayan fara hare-haren da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra’ila ta kai a Gaza a ranar 7 ga watan Oktoban shekarar 2023, an kashe Falasdinawa 65,382, yayin da wasu 166,985 suka jikkata.
Baerbock: Duniya tana buƙatar haɗin kai ba bikin ba
Shugabar Majalisar Dinkin Duniya Annalena Baerbock a jawabinta a zauren Majalisar Dinkin Duniya ta ce bikin cika shekaru 80 da kafuwar Majalisar Dinkin Duniya ba lokacin bikin ba ne, amma wata dama ce ta sake duba irin rawar da kungiyar ke takawa a duniya mai cike da rikici.
Ta lura cewa daga Gaza zuwa Haiti da Myanmar, duniya na fuskantar matsaloli da dama.
Kolombiya ta yi kira ga “masu karfi” don ‘yantar da Falasdinu
Shugaban Colombia Gustavo Petro, a cikin jawabinsa a babban taron Majalisar Dinkin Duniya, ya yi kira ga kasashen duniya ta Kudu da su kafa rundunar soja ta kasa da kasa don “yantar da Falasdinu” da kuma tinkarar “zalunci da kama-karya” da Amurka da NATO ke goyon baya.
Kalaman nasa sun sa tawagar Amurka ficewa daga zaman.
Rasha: Ciniki da Iran ya karu da kashi 35% biyo bayan yarjejeniyar ciniki cikin ‘yanci
Mataimakin firaministan kasar Rasha Alexei Overchuk, ya sanar a wata ganawa da Seyed Mohammad Atabak, ministan kula da masana’antu, ma’adinai, da cinikayya na kasar Iran, cewa, karuwar ciniki tsakanin kasashen biyu ya karu da kashi 35 cikin 100 tun bayan aiwatar da yarjejeniyar ciniki cikin ‘yanci tsakanin Iran da kungiyar Tattalin Arziki ta Eurasia.
Gwamnatin Isra’ila ta kai hari kan jirgin ruwan Al-Sumud na duniya
Majiyoyin labarai sun ruwaito cewa rundunar sojojin ruwa ta Global Al-Sumud da ke da nufin karya shingen shingen da aka yi wa yankin zirin Gaza a tekun Mediterrenean, hare-haren da jiragen yakin Isra’ila suka kai. Hakanan an katse hanyoyin sadarwa a yankin da wadannan jiragen ruwa ke aiki.
Jami’an rundunar sojojin ruwa ta Global Al-Sumud sun bayyana cewa, wadannan barazanar ba za su hana jiragen su ci gaba da kokarin kai kayan agaji da karya shingen da aka yi a Gaza ba.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Jagora: Iran Ba Za Ta Taba Yin Watsi Da Inganta Sinadarin Uranium Ba September 24, 2025 Larijani: Iran Tana Nazarin Shawarwarin Turai Da Na Rasha Domin Kare Muradunta September 24, 2025 Araqchi; Iran Da Norway Sun Tattaunawa Batun kyakkyawar Alakar Da Ke Tsakaninsu September 24, 2025 Groosi: Masu Binciken Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Suna Hanyar Zuwa Iran September 24, 2025 Kasashen Afirka Uku Sun Sanar Da Ficewa Daga Kotun Hukunta Manyan Laifuka Ta Duniya September 24, 2025 Imam Khamenei Zai Yi Jawabi Ga mutanen Iran A Cikin Makon Tsaro Da Ya Shigo September 23, 2025 Lebanon: A yau Ne Aka Yi Jana’izar Shahidan Bitij Bail Wadanda HKI Ta Kai Ga Shahada A Ranar Lahadi September 23, 2025 Pezeshkiyan Ya Ce Tattaunawa Da Kasashe Masu Nuna Karfi Kan Wasu Ba Zai Taba Yi Yuwa Ba September 23, 2025 Sauye-Sauyen Siriya A hannun Amurka Da Aika’ida September 23, 2025 Jakadan Amurka Ya Amince Da Cewa Amurka Tana Nufin Hada Yaki Tsakanin Sojojin Lebanon Da Hizbullah September 23, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci