Venezuela ta bukaci MDD ta binciki harin da Amurka ta kai a yankin Caribbean
Published: 20th, September 2025 GMT
Venezuela ta yi Allah-wadai da Amurka kan abinda ta danganta da yakin da ba ta shelanta ba a yankin Caribbean, ta kuma bukaci Majalisar Dinkin Duniya da ta binciki sabon harin da Amurka ta kai kan wani jirgin ruwa, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane uku..
Shugaban Amurka Donald Trump ya yi ikirarin cewa sojojin Amurka sun kai hari na uku kan wani jirgin ruwa da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi.
Wadannan hare-haren da jiragen yakin Amurka F-35 suka kai, rahotanni sun ce sun kashe akalla mutane 17 a cikin ‘yan makonnin nan.
Babban mai shigar da kara na Venezuela Tarek William Saab, ya ce harba makami mai linzami kan masunta marasa tsaro a cikin wani karamin kwale-kwale ya yi daidai da laifuffukan cin zarafin bil adama kuma dole ne Majalisar Dinkin Duniya ta yi bincike.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Spain za ta hada kai da kotun ICC domin gudanar da bincike kan laifukan da Isra’ila ta aikata a Gaza September 20, 2025 Falasdinawa 47 sun yi shahada a Hare-haren Isra’ila September 20, 2025 Sudan: Rundunar Daukin Gaggawa ( R.S.F ) Ta Kashe Mutane 75 A Wani Hari Da Ta Kai Wa Masallaci A Garin Al-Fasha September 20, 2025 Pakistan: Makaman Nukiliyarmu Suna Cikin Yarjejeniyar Tsaro Da Mu Ka Kulla Da Saudiyya September 20, 2025 Adadin Falasdinawa Da HKI Ta Kashe Da Jikkatawa Sun Haura 230,000 September 20, 2025 Sheikh Na’im Kassim Ya Kira Yi Saudiyya Da Ta Bude Sabon Shafi Da Gwagwarmaya September 20, 2025 Arqchi: Iran Ba Ta Amince Da Duk Wani Matakin Matsin Lamba Da Rashin Adalci Ba September 20, 2025 Jakadan Iran A MDDuniya Ya Ce: Kwamitin Sulhu Ya Rasa Damar Tattaunawa Da Fahimtar Juna September 20, 2025 Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran Ta Jaddada ‘Yancin Kasar Na Mayar Da Martani Kan Sabawa Doka September 20, 2025 Mataimakin Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Mayar Da Martani Kan Zargin Shugaban Kasar Faransa September 20, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunciউৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
An Sami Tsaikon Sauka Da Tashin Jiragen Sama A Tanzania Saboda Rikicin Zabe
Daruruwan matafiya ne suke zaman dirshan a filin saukar jiragen sama na kasar Tanzania saboda rikicin da ya barke sanadiyyar rikicin zaben shugaban kasa, da Samia Suluhu Hassan ta lashe da kaso 97%,kamar yadda hukumar zaben kasar ta sanar.
An soke dukkanin tafiye-tafiyen jiragen sama da hakan ya sa matafiya na kasashen waje da dama suka makale a filayen jiragen sama saboda yanke hanyar sadarwa ta “Internet.”
Wani mtafiyi dan yawon bude ido Irvine Rene a filin suakar jiragen saman a Zanzibar ya fadawa manema labaru cewa:
” Muna kan hanyarmu ne daga nan Zanzibar zuwa Paris, amma an soke jirgin da zai kai mu zuwa Nairobin kasar Kanya, don haka mun makale a nan.”
Kasashe da dama sun gargadi ‘yan kasashen nasu da su guji zuwa Tanzania saboda halin da ake ciki na rikice-rikicen da su ka biyo bayan zabe.
“yan kasar ta Tanzania da dama sun hau kan titi suna yin Zanga-zangar kin amincewa da yadda aka gudanar da zaben, da kuma sakamakonsa da a ak fitar.
Kungiyoyin kare hakkin bil’adama da su ka hada da MDD sun nuna damuwarsu akan mutanen da ake kashewa tare da yin kira ga mahukuntan kasar da su kaucewa amfani da karfi.
Babban magatakardar MDD Antonio Gutrress ya bayyana damuwarsa akan abinda yake faruwa, yana mai yin kira ga hukuma da kuma ‘yan hamayya da su kaucewa rikici.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Falasdinawa Biyu Sun Yi Shahada A Nablus Da Khalil November 3, 2025 Jagora: Sabanin Jamhuriyar Musulunci Da Amurka Daga Tushen Manufa Ne Ba Sama-sama Ba November 3, 2025 Turkiyye na karbar taron Kasashen Musulmi Kan Halin Da Ake Ciki A Gaza November 3, 2025 Isra’ila ta aikata laifuka 194 tun bayan tsagaita wuta a Gaza November 3, 2025 Girgizar kasa ta yi ajalin gomman mutane a Afghanistan November 3, 2025 Najeriya : tun kafin kalamman Trump muka dauki matakai November 3, 2025 Sudan : Mutane 1,500 sun rasa matsugunansu sakamakon tashin hankali November 3, 2025 UNICEF Tayi Gargadi Game Da Mawuyacin Hali Da Yara Ke Ciki A Gaza November 3, 2025 Hamas Ta yi Watsi Da Zargin Da Amurka Tayi Mata Kan Batun Motocin Agaji A Gaza November 3, 2025 El-Zakzaki: Yakin Sudan Yana Kare Maslahar Kasashen Yamma ne Kawai November 3, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci