Wa’adin Mulki Ɗaya Kacal Za Ka Yi — ADC Ga Tinubu
Published: 24th, September 2025 GMT
A cewar ADC, maimakon shirin sake tsayawa takara, gwamnati ya kamata ta mayar da hankali wajen amincewar jama’a, farfaɗo da tattalin arziƙi, da kuma rage raɗaɗin da talakawa ke fuskanta.
Haka kuma ta yi gargaɗin cewa a shekarar 2027, siyasa ba za ta kasance tsakanin APC da jam’iyyun adawa kawai ba, illa tsakanin jam’iyya mai mulki da al’ummar Nijeriya baki ɗaya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: Zaɓe
এছাড়াও পড়ুন:
Birtaniya Ta Amince Da Kafa Falasɗin A Matsayin Ƙasa
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp