Leadership News Hausa:
2025-11-18@14:02:58 GMT

GORON JUMA’A

Published: 3rd, October 2025 GMT

GORON JUMA’A

Ina mika sakon goron juma’a na ga daukacin mutanena kamar kawata kuma aminiyata wato Kursiyya Sabo Bature dake Zaria, sai Mahaifiyyata Goggo Ladi, sai mahafina Baffah Chiroma.

Sako daga Ahmad Abubakar, Jihar Zamfara:

Dan Allah Leadership ina so ku mikamin sakon gaisuwata zuwa ga ubangidana Alhaji Sa’idu me Takalma dake Zamfara.

Sai kuma masoyiyata Saddika Ibrahim dake Zamfara, sannan ina gaishe da abokaina irinsu; Yahaya dan small, Ashiru me takalma, Tijjani Baba, sai Sani Aminu, da sauran abokanmu da ban fado ba.

Sako daga Hassana Habib Garba, Jihar Katsina:

Sakon gaisuwar farko zan fara da mijina, ina gaishe da mijina abin kaunata kuma uban ‘ya’yana har karshen rayuwa in sha Allah wato Mubarak Muhammad Isah. Sai kuma iyayena su ma ina gaishe su, ina gaida kannena, da kuma kawayena.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Yanzu-yanzu: Fada ya barke a Hedikwatar Jam’iyyar PDP

An ba wa hamata iska a Hedikwatar Jam’iyyar PDP da ke Abuja a tsakanin bangarorin da ke hamayya da juna.

Fadan ya barke ne bayan bangarorin sun halarci ofishin domin gudanar da tarukansu daban-daban a safiyar Talata.

Idan ba a manta ba, bangaren Ministan Abuja, Nyesom Wike, wadanda uwar jam’iyyar ta dakatar a yayin babban taronta na kasa da ya gudana  a karshen mako ya kira taron gaggawa a yau Talata a hedikwatar Jam’iyyar da ke Wadata Plaza a Abuja.

 

 

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Yanzu-yanzu: Fada ya barke a Hedikwatar Jam’iyyar PDP
  • Ana Zargin ’Yan Ta’adda Sun Kashe Janar Ɗin Soji A Harin Kwanton-Ɓauna A Borno
  • Congo ta tsawaita haramcin fataucin ma’adinai a gabashin kasar
  • Na’ini: Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci Da Kansa Ya Jagoranci Yaki Kwanaki 12 Da Aka Kaddamar Kan Iran
  • Shugaban Nukiliyar Iran Yace Amurka Da Israila Sun Shiga Sabon Mataki Mai Hadari
  • Kwamitin tsaron MDD zai kada kuri’a kan daftarin kudirin Trump kan Gaza
  • ’Yan bindiga 5 Sun shiga hannun ’yan sanda a Kebbi
  • ’Yan bindiga sun kashe mutum 3 sun sace 64 a Zamfara
  • Ƴan Bindiga Sun Sace Mutane 14 A Wani Sabon Hari A Zamfara
  • Isra’ila Ta Kai Wa Sojojin MDD Hari A Kasar Lebanon