Leadership News Hausa:
2025-11-13@20:32:00 GMT

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

Published: 13th, November 2025 GMT

Neman Gurbin Kofin Duniya: Nijeriya Ta Lallasa Gabon Da Ci 4

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Manyan Labarai Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2 November 13, 2025 Wasanni Dalilai 5 Da Suka Jefa Ƙungiyar Ƙwallon Ƙafa Ta Kano Pillars Cikin Matsaloli A Kakar Wasa Ta 2024/25 November 13, 2025 Wasanni Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau November 13, 2025

.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu

An gudanar da taro mai taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa”, wanda babban rukunin gidajen rediyo da talabijin na Sin wato CMG ya dauki nauyi, a Johannesburg dake Afirka ta Kudu a ranar 11 ga wata. Jigon taron shi ne, “Matasa su tattauna kan tsarin shugabancin duniya, kuma su hada kai don samar da makoma irin ta zamani ga Sin da Afirka.”

A gun taron, shugaban CMG, Shen Haixiong ya gabatar da rubutaccen jawabi, inda ya bayyana cewa, bai kamata matasan Sin da Afirka su shiga cikin harkokin shugabancin duniya kawai ba,matasa na da muhimmanci matuka wajen tsara tsarin shugabancin duniya. Ya kara da cewa, a ko da yaushe, CMG yana mayar da hankali kan hada kan matasan duniya, kuma yana goyon bayansu. Ya kara yin bayani cewa, ta hanyar amfani da harsuna 85 don watsa shirye-shirye ga kasashen duniya, CMG zai gina karin dandamali don tattara ra’ayoyi da tattaunawa, da ba da labarin matasa daga kasashe daban-daban game da yadda suke aiki tare, ta yadda za a taimakawa matasan duniya su inganta fahimtar juna ta hanyar musayar ra’ayoyi, da cimma matsaya daya ta hanyar cudanyar ra’ayoyi, da gabatar da damarmakin ci gaba, da kuma kirkirar makoma mai kyau tare. (Safiyah Ma)

ADVERTISEMENT ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya November 13, 2025 Daga Birnin Sin Shugabannin Sin Da Comoros Sun Taya Juna Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafa Alakar Diplomasiyya Tsakanin Kasashensu  November 13, 2025 Daga Birnin Sin Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe November 13, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Nijeriya ta doke Gabon a wasan neman tikitin Kofin Duniya
  • An Gudanar Da Taro Mai Taken “Shugabancin Duniya: Ayyukan Matasa” A Johannesburg Dake Afirka Ta Kudu
  • Nijeriya za ta kece raini da Gabon a wasan neman tikitin Kofin Duniya
  • Nijeriya Za Ta Buga Gasar Kofin Duniya Na Shekarar 2026 – Gusau
  • ‘Yan Wasan Ƙwallon Ƙafa 10 Da Za Su Iya Buga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Ƙarshe A 2026
  • Gasar Kofin Duniya ta 2026 ita ce ta ƙarshe da zan buga — Ronaldo
  • Troost-Ekong ya gargaɗi Super Eagles kan wasan da za ta fafata da Gabon
  • Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 
  • ‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina