Shugaban NPA Ya Bukaci A Yi Hadaka Domin Cin Gajiyar Albarkatun Fannin Sufurin Afirka
Published: 14th, November 2025 GMT
Shugaban ya bayyana cewa, taron ya kuma mayar da hankali wajen wanzar da tsare-tsare, inda hakan ne, itama Hukumar ta NPA, ta mayar da hankali a kai.
“Tekunan da suke a tsakanin kasasehn sun kasance wani babban nauyi a kan mu na tabbatar da cewa, kasashen da ke a cikin kungiyar, sun amfana da su,” A cewar Shugaban.
Shugaban ya kuma bukaci mahalarta taron da su dauki kansu a matsayin jakadun bunkasa makomar fannin tattalin arzikin Afrika.
Ya kara da cewa, kara ingnata kayan aiki da ke a Tashoshin Jiragen Ruwa da kara bunkasa tsaro da tabbatar da ana bin ka’ida.
Shugaban ya kuma yabawa Gwamnatin kasar ta Jamhuriyar Kngo da kuma alummar kasar, bisa karbar bakuncin taron kungiyar a sakatariyar ta da ke a kasar
ShareTweetSendShare MASU ALAKAএছাড়াও পড়ুন:
Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa
Bugu da kari, abu mafi muhimmanci shi ne, kasar Sin ta ba da jagoranci ga kasashen duniya ta fuskar kara bude kofa ga waje. Ta hanyar shigowa da kayayyaki da fitar da kayayyaki, kasar Sin ta ba da gudummawar bunkasa tattalin arzikin duniya, da kara yawan kayayyakin da kasashen duniya suke fitarwa, tare da ba da taimako ga kasashe masu tasowa wajen kyautata harkokin masana’antu. A sa’i daya kuma, kasar Sin ta ba da taimako wajen shigar da mambobin WTO su 130 cikin yarjejeniyar samar da sauki a ayyukan zuba jari domin neman ci gaba, ta yadda kowa zai cimma moriyar sakamakon dunkulewar duniya cikin adalci. (Mai Fassara: Maryam Yang)
ShareTweetSendShare MASU ALAKA