‘Yan Wasan Ƙwallon Ƙafa 10 Da Za Su Iya Buga Gasar Cin Kofin Duniya Ta Ƙarshe A 2026
Published: 13th, November 2025 GMT
3.LukaModrić (Croatia)
4.ManuelNeuer (Jamus)
5.VirgilvanDijk (Netherlands)
6.HarryKane (Ingila)
7. RobertLewandowski (Poland)
8.SonHeung‑min (Koriya ta Kudu)
9.MohamedSalah (Masar)
10.Luis Suárez (Uruguay)
Tasirinsu a kungiyoyi da ƙasa na da matukar muhimmanci, kuma 2026 na iya zama damarsu ta ƙarshe ta haskakawa a babban kofin ƙwallon ƙafa mafi daraja.
Biyu da suka yi fice acikin 10, sun hada da Cristiano Ronaldo (Portugal). Yana da shekaru 41, ya tabbatar da cewa wannan zai zama gasarsa ta ƙarshe, yana da niyyar ƙara Kofin Duniya a cikin jerin kofunan da ya taɓa lashewa.
LionelMessi (Argentina).
Bayan ya lashe gasar cin kofin duniya ta 2022, ɗan wasan mai shekaru 39 ya nuna cewa gasar 2026 a Arewacin Amurka na iya zama damarsa ta ƙarshe don kare kambun.
…rahoto daga Tribune
ShareTweetSendShare MASU ALAKAএছাড়াও পড়ুন:
Iran Ta Zama Memba A Kungiyar Tattara Bayanai Na Ilimomi Da Kere-kere Ta Duniya ( ISKO)
A yau Laraba ne aka sanar da zaman Iran memba a cikin wannan kungiyar ta ( ISKO) wacce aka bude reshenta a cikin kasa tun a 2011.
Farfesa Rahmatullah Fattahi ne ya bude reshen kungiyar ta ” Ilimomin Tattara Bayanai Da Kere-Kere” wacce kuma ta ci gaba da gudanar da ayyukanta har zuwa 2019. An sami tsaiko a yadda kungiyar take tafiyar da ayyukan nata, saboda bullar Korona, amma ta ci gaba da aiki a karkashin wani tsari na musamman ( IranDoc.). Aikin wannan cibiyar shi ne tsara gudanar da nazarori da bincike na ilimomi mabanbanta da kuma hana yin maimaici akansa.
A halin yanzu da akwai mutane 20 da suke aiki a karkashin wannan kungiyar daga asalin su 20 da aka fara bude reshenta da su. Wadannan mambobin na yanzu suna kuma aiki ne da cibiyar “IranDoc” wacce shafinta na internet ya koma karkashin waccan cibiyar.
A cikin watan Nuwamba na 2026 ne ake sa ran gudanar da taron karawa juna sani akan kungiyar a Iran. Haka nan kuma abu ne mai yiyuwa duk bayan shekaru biyu, kungiyar ta rika yin taron kasa da kasa
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Iran: Ta’addanci barazana ce ga dukkan yankin November 12, 2025 Araghchi: Matsalar Yammacin duniya ita ce ci gaban kimiyyar Iran ba makaman nukiliya ba November 12, 2025 Sheikh Qassem: Kawar Da Hizbullah Ne Babban Burin Isra’ila A Lebanon November 12, 2025 Masar Da Sudan Sun Jaddada Wajabcin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Yankin November 12, 2025 Venezuela: Maduro Ya Sanya Hannu Kan Dokar Tsaron Kasa Mai Cikakkiyar Kariya November 12, 2025 UNICEF: Isra’ila ta hana allurar rigakafin yara masu mahimmanci shiga Gaza November 12, 2025 Ministocin harkokin wajen kasashen yamma sun yi Allah wadai da ta’asar RSF a El Fasher Darfur November 11, 2025 Abdel-Aty: Diflomasiyya Ce Kawai Hanyar Da Maido Da Zaman Lafiya A Libya November 11, 2025 Larijani : ‘babu wani sabon sako’ da muka aika wa Amurka November 11, 2025 Gaza : Isra’ila ta karya yarjejeniyar tsagaita wuta sau 282 tun bayan aiwatar da ita November 11, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci