Leadership News Hausa:
2025-11-15@13:14:03 GMT

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

Published: 15th, November 2025 GMT

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Siyasa Injiniya Sagir Ibrahim Ƙoƙi Ya Fice Daga Jam’iyyar NNPP November 12, 2025 Labarai Majalisar Wakilai Ta Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Ɗan Majalisar Neja November 7, 2025 Siyasa Dalilin Da Ya Sa Sanatoci Ba Su Goyi Bayana Ba Lokacin Da Aka Dakatar Da Ni – Natasha November 4, 2025

.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Atiku ya musanta labarin ba sojan da ya yi takaddama da Wike kyautar motar SUV

Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya karyata rahotannin da ke cewa ya bai wa Laftanar Ahmed Yerima, sojan ruwan nan da ya samu takaddama da Ministan Abuja, Nyesom Wike, kyautar sabuwar mota kirar Toyota SUV.

A cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara kan harkokin yaɗa labarai, Paul Ibe, ya fitar ta shafinsa na X a ranar Alhamis, Atiku ya bayyana labarin da ke yawo a kafafen sada zumunta a matsayin ƙarya tsagwaronta ba tare da wata hujja ba.

An dakatar da Hakimi da Dagaci kan rikicin manoma da makiyaya a Gombe Gwamnatin Tarayya ta dakatar da harajin kashi 15 na shigo da fetur da dizal

Ibe ya bukaci jama’a da su yi watsi da wannan labari da aka ƙirƙira.

“Mai girma Atiku Abubakar, Mataimakin Shugaban Ƙasa na Najeriya (1999–2007), bai bai wa Laftanar Ahmed Yerima, ko wani mutum ba, sabuwar motar Toyota SUV, sabanin rahotannin ƙarya da ke yawo a kafafen sada zumunta.

“Labarin ƙarya ne gaba ɗaya kuma ya kamata jama’a su yi watsi da shi,” in ji shi.

Zargin da ya fara yawo a Facebook a ranar Laraba ya ce Atiku ya ba da kyautar motar ga sojan ruwa bayan takaddamar da ya samu da Wike kan wani rikicin fili a Abuja.

Takaddamar ta faru ne a ranar Talata lokacin da Wike ya yi arangama da sojan ruwan yayin da yake duba wani fili da ake takaddama a kan shi a unguwar Gaduwa da ke cikin Babban Birnin Tarayya.

Bidiyon lamarin da ya yadu a intanet ya nuna yadda aka yi musaya yawu mai zafi tsakanin ministan da sojan.

Lamarin ya haifar da ce-ce-ku-ce a fadin ƙasa, inda fitattun mutane da dama, ciki har da tsohon Shugaban Rundunar Sojin Ƙasa, Janar Tukur Buratai (mai ritaya), da wasu ’yan siyasa, suka bukaci a kai zuciya nesa kuma a girmama dokokin kasa.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Rikicin PDP: Fiye Da Wakilai 3,000 Ne Za Su Raba Gardama A Babban Taron Jam’iyyar
  • Kotu ta sake hana PDP gudanar da babban taronta na ƙasa
  • Ramaphosa Ya Caccaki Trump Kan Kauracewa Taron G20 A Johannesburg
  • Majalisar Wakilai ta dage lokacin fara yin jarabawar WAEC a kwamfuta zuwa 2030
  • Sanarwar Taron Ministocin Harkokin Waje Na Kungiyar G7 Ba Ta Da Tushe
  • Jiga Jigan APC Sun Ziyarci Majalisar Wakilai Bayan Sauya Sheƙar Ƴan NNPP 2
  • Atiku ya karyata ba sojan da ya yi takaddama da Wike kyautar motar SUV
  • Atiku ya musanta labarin ba sojan da ya yi takaddama da Wike kyautar motar SUV
  • Majalisar Tarayya Za Ta Binciki Masaƙa Ta Kaduna Da Sauran Gine-ginen Gwamnati 11,000 Da Aka Yi Watsi Da Su