Sin Za Ta Mayar Da Martani Idan Har Japan Ta Aiwatar Da Matakin Da Bai Dace Ba
Published: 15th, November 2025 GMT
ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko November 14, 2025
Daga Birnin Sin Xi Jinping Ya Gana Da Sarkin Thailand November 14, 2025
Daga Birnin Sin Babban Taron Kawancen Sin Da Afirka Ya Nuna Hadin Gwiwa Kan Gudanar Da Tsarin Shugabancin Duniya Na Bai-Daya November 14, 2025
এছাড়াও পড়ুন:
Xi Ya Bukaci Matasa Masanan Harkokin Sin Su Kasance Gada Tsakanin Sin Da Duniya
Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya karfafawa matasa masanan harkokin kasar Sin gwiwar zama manzonni domin inganta fahimtar juna tsakanin al’ummomin Sin da na sauran sassan duniya. Xi ya bayyana haka ne cikin amsar wasikar matasa masanan harkokin Sin 61 daga kasashe 51, wadanda za su halarci babban taron duniya kan harshen Sinanci da za a yi daga gobe Juma’a zuwa Lahadi, a birnin Beijing.
Xi Jinping ya bayyana farin cikin cewa ba Sinanci da al’adun Sin kadai wadanan matasa ke kauna ba, har da inganta fahimta game da harkokin Sin da koyi da juna tsakanin al’ummomi.
Ya kuma karfafa musu gwiwar ci gaba da gabatar da ainihin kasar Sin daga bangarori daban daban ga sassan duniya, tare da bayar da gudunmuwar hikima da karfin gina al’umma mai makoma ta bai daya ga dukkanin bil adama. (Mai fassara: FMM)
ADVERTISEMENT ShareTweetSendShare MASU ALAKA