Leadership News Hausa:
2025-11-12@15:05:52 GMT
Za Mu Kare Sojojin Da Ke Bakin Aiki — Ministan Tsaro
Published: 12th, November 2025 GMT
“Muna bincike wannan lamari, kuma muna tabbatar da cewa duk jami’in da yake aikinsa bisa doka, za a kare shi. Ba za mu bari wani abu ya same shi (Yerima) ba matuƙar yana aikinsa yadda ya kamata kuma yana yin aikinsa sosai.”
ShareTweetSendShare MASU ALAKAএছাড়াও পড়ুন:
Tinubu Ya Aika Wakilai Don Tattaunawa Da Birtaniya Kan Dawo Da Ekweremadu Nijeriya
An kuma bayyana cewa gwamnatin Tinubu tana ƙoƙarin amfani da wannan tattaunawa wajen ƙarfafa dangantaka da Birtaniya, musamman wajen harkokin shari’a, musayar bayanan tsaro, da kula da ‘yan Nijeriya da ke fuskantar matsaloli a ƙasashen waje.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA