Radio Nigeria Kaduna Hausa:
2025-11-11@16:58:55 GMT

Kogunan Hausa Ya Raba Kayan Solar Ga Al’umma A Kano

Published: 11th, November 2025 GMT

Kogunan Hausa Ya Raba Kayan Solar Ga Al’umma A Kano

Gidauniyar Tallafawa Al’umma ta Abba Aliyu Gandu da ke jihar Kano ta bada horo sana’o’in hannu tare da raba tallafin Solar ga al’umma 500.

Wannan shi ne karo ba adadi da wannan gidauniyar ta Kogunan Kasar Hausa kuma shugaban hukumar Samarda Lantarki a yankunan Karkara Alhaji Abba Aliyu ta gudanar.

An raba kayan Solar guda 500 da kuma kudin fara sana’o’in hannu ga wadanda suka sami horo a karkashin wannan gidauniya.

Mataimakin Shugaban wannan gidauniya Suleiman Aliyu Abubakar ya bayyana cewa sama da shekara suna rana kyayyakin sun hada da solar domin kawo karshen matsalar wutar lantarki.

Suleiman Aliyu Abubakar wanda ya wakilci MD Abba Aliyu a wajen taron yace Kayayyakin sun hada da fanka da kayan caji da na haske a gidajen wadanda suka amfana da shirin.

A karshe ya hori wadanda suka amfana da wannan shirin kada su sayar da shi, kana su tabbatar sun yi amfani da shi yadda ya dace a wadannan kananan hukumomi uku da aka raba wannan tallafi a jihar Kano.

উৎস: Radio Nigeria Kaduna Hausa

কীওয়ার্ড: Solar

এছাড়াও পড়ুন:

Gwamnan Darfur: Babu zaman lafiya da masu yi wa al’ummar Sudan kisan gilla

Gwamnan yankin Darfur na Sudan, Bahreldin Adam Karamah, ya bayyana cewa shugabannin mayakan RSF sun aikata laifuka a El Fasher, yana mai jaddada cewa “ba za su iya ɓoye su ba.”

A cikin wata sanarwa da ya fitar ga Kamfanin Dillancin Labarai na Sudan (SUNA), Karamah ya fayyace cewa shawarar da Majalisar Tsaro ta Sudan ta yanke, wacce shugabanninta suka goyi bayanta baki daya, ta tabbatar da cewa “babu wani sulhu da masu kisan gillar al’ummar Sudan.” Ya kara da cewa, “Ba za mu yi sulhu a kan wannan kasa ba, kuma ba za mu bari a sauke tutarta ko a lullube ta a cikin laka tare da ta wulakanta ta ba.”

Gwamnan Darfur ya nuna cewa rikicin da ake yi a yanzu “yakin son rai ne da gwagwarmayar domin fayyace makoma” da mutanen da “suka rubuta alkawari na girmamawa da biyayya ga kasa da jininsu.” Ya tabbatar da cewa Sudan “ba za ta ci amanar shahidanta ba kuma za ta mika tutar kasar ga al’ummomi masu zuwa a cikin nasara.”

A wani yanayi makamancin haka, Shugaban Majalisar Mulkin Soja ta Sudan, Abdel Fattah al-Burhan, ya ziyarci matsugunan mutanen da suka rasa matsuguninsu daga El Fasher a birnin Al-Dabba na Jihar Arewa a ranar Asabar. Ya duba  yanayinsu da kuma irin taimakon da suke bukata.

A cewar Kamfanin dillancin labaran SUNA, al-Burhan ya jaddada ruhin hadin kan al’umma,  yana mai nuni da “jajircewar kasar wajen magance matsalolin mutanen da suka rasa matsuguninsu da kuma ba su damar rayuwa mai daraja.” Ya umurci dukkan hukumomin gwamnati da abin ya shafa da su samar da muhimman abubuwan bukata  ga wadanda suka rasa matsugunin da kuma yin aiki kan kawar da duk wani abin da zai iya kawo cikas ga rayuwarsu ta yau da kullum.

A ranar 26 ga Oktoba, dakarun (RSF) suka sanar da kwace iko da El Fasher bayan fadace-fadace masu tsanani da sojojin Sudan. Duk da haka, al-Burhan ya tabbatar da cewa janyewar sojojin daga birnin don gujewa asarar rayukan fararen hula ne.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Araghchi : Iran na yunkurin warware rikicin Pakistan da Afghanistan November 9, 2025 Kasashen (AES) za su hanzarta kafa rundunar hadin gwiwa ta tsaro November 9, 2025 Najeriya: An yi zanga-zangar tir da barazanar Trump November 9, 2025 Sudan : MDD ta yi Allah wadai da ta’addancin El-Fasher November 9, 2025 Lebanon: Akalla mutane uku sun mutu a hare-haren Isra’ila November 9, 2025  An Kafa  Mutum-mutumin  Tarihi Na Sarkin Daular Roma Da Ya Durkusa A Gaban Sarkin Iran November 9, 2025  Kamfanonin Jiragen Sama Da Dama Na Amurka Sun Dakatar Da Jigilar Matafiya Saboda Rufe Ayyukan Gwamnati November 9, 2025 Wasu Kasashe Takwas Sun Bukaci Ganin An kama Benjamine Netanyahu November 9, 2025 WFP: Ana Fama Da Matsananciyar Yunwa A Gabashin DRC November 9, 2025 Iran da Pakistan sun habaka cinikayyar kan iyaka don karfafa kasuwanci da tsaro November 9, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gwamna Namadi Ya Kaddamar Da Aikin Gina Hanyoyi Ba Naira Biliyan 81 A Malam Madori
  • Sarkin Musulmi ya ba wa makarantu tallafin N1.3bn a Kebbi
  • Wani Sabon Hari Kan Al’ummar Da Ke Iyaka Da Katsina A Kano Ya Rutsa Da Mata 5
  •  Kamaru: Jagoran ‘yan Hamayya Chiroma Ya Bai Wa Gwamnati Sa’o’i 48 Da Ta Saki Dukkanin Wadanda Aka Kama Bayan Tsabe
  • ’Yan bindiga sun sace mata 5 a Kano
  • Gwamnan Darfur: Babu zaman lafiya da masu yi wa al’ummar Sudan kisan gilla
  • NAJERIYA A YAU: Dalilan Yaduwar Cutuka A Irin Wannan Lokaci
  • Kungiyar Hadin Kai Ta Kafin Hausa Ta Horas Da Matasa 160 Sana’o’in Hannu
  • Zargin Ɓatanci Ga Annabi: Alaƙar Triumph Da Gwamnatin Kano Da Majalisar Shura