Aminiya:
2025-11-11@13:19:22 GMT
Kotu ta sake dakatar da babban taron PDP
Published: 11th, November 2025 GMT
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da sabon umarnin dakatar da Babban Taron Jam’iyyar PDP da ake shirin gudanarwa ranar 15 da 16 an watan nan a Ibadan, fadar Jihar Oyo.
Umarni na uku masu karo da juna ke nan da kotu ta bayar kan taron babbar jam’iyyar adawar mai cike da ruɗani.
.উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: Babban taro taron PDP
এছাড়াও পড়ুন:
Soludo Ya Sake Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra
Babban mai tattara zaɓe da hukumar ta turo, Farfesa Edogah Omoregie, kuma shugaban jami’ar Benin, shi ne ya karanta sakamakon na karshe a hedkwatar zaɓe da ke Awka.
Nasarar Soludo ta nuna cewa APGA na ci gaba da daƙile siyasar yankin, tare da samun cikakken goyon bayan jama’ar jihar.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA