An gudanar da taron karawa juna sani game da aikin watsa shirye-shiryen gasar wasannin motsa jiki ta kasar Sin karo na 15 ta hanyar talabijin ta zamani, wato taron karawa juna sani na hada fasahohin yada labarai, a jiya Litinin a birnin Guangzhou dake lardin Guangdong na kasar Sin. A yayin taron, babban rukunin gidajen rediyo da talabijin na kasar Sin wato CMG ya gabatar da sabbin manhajoji guda 10 da ya kirkiro ta hanyoyin kimiyya da fasaha don watsa gasar wasannin motsa jiki ta kasar Sin karo na 15.

CMG zai yi amfani da sabbin fasahohi, kamar kirkirarriyar basira ta AI da fasahar tsimin makamashi da kyautata ingancin hotuna da rediyo da dai sauransu, ta yadda zai samar da karin shirye-shirye masu kayatarwa ga masu kallo.

A yayin taron, mamban kwamitin tsara shirye-shirye na CMG Jiang Wenbo ya bayyana cewa, CMG ya ci gaba da zurfafa aikin gina tsarin tsara shirye-shiryen rediyo da bidiyo masu inganci ta dukkanin kafofin watsa labarai. Haka kuma, zai mai da hankali wajen nuna sakamakon da kasar Sin ta samu a fannin yin kirkire-kirkiren kimiyya da fasaha ta hanyar nuna shirye-shiryen rediyo da bidiyo masu inganci, da yin amfani da damar watsa manyan bukukuwa da gasanni wajen karfafa aikin yin kirkire-kirkire, ta yadda za a karfafa amfani da fasahar tsara shirye shiryen rediyo da bidiyo masu inganci da fasahar AI cikin aikin watsa gasannin motsa jiki daga wasu kafofi, da kuma inganta fasahohin watsa shirye-shiryen talabijin masu inganci, da aikin tsara shirye-shiryen gasar wasannin motsa jiki. (Mai Fassara: Maryam Yang)

 

ADVERTISEMENT

 

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin Me Sabon Tarihin Da Aka Kafa A Baje Kolin CIIE Ke Nunawa? November 11, 2025 Daga Birnin Sin Jakadun Kasashen Waje: Shirin Raya Kasa Na 15 Na Sin Na Dauke Da Kyakkyawan Sako November 11, 2025 Daga Birnin Sin An Kaddamar Da Babbar Hanyar Mota Da Sin Ta Tallafa Wajen Ginawa A Namibia November 11, 2025

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: tsara shirye shirye shirye shiryen

এছাড়াও পড়ুন:

Tarayyar Afirka (AU) Ta Yi Gargadi Akan Tabarbarewar Harkokin Rayuwa A Kasar Mali

Kungiyar tarayyar Afirka ta bayyana matukar damuwarta akan yadda al’amurra suke tabarbarewa a cikin kasar Mali, tana mai yin Ishara da yadda ‘yan ta’adda su ka killace iyakokin kasar da hana shigar da muhimman kayan bukatun rayuwa na yau da kullum.

Tarayyar Afirka ta kuma yi tir da yadda ake kashe farafen hula a kasar ta Mali da hakan yake haddasa rashin zaman lafiya da tsaro.

Bugu da kari, tarayyar Afirkan ta nuna cikakken goyon bayanta ga al’umma da kuma gwamnatin kasar Mali da iyalan wadanda aka kashe.

Kungiyar ta Afirka ta kuma nuna cewa a shirye ta bayar da dukkanin taimakon da ake bukatuwa da shi a kasar ta Mali domin samun zaman lafiya.

Kungiyar “Jama’atu Nusratul-Islam Wal Muslimin” mai alaka da alka’ida ce ta killace iyakokin kasar da ake shigar da kayan bukatuwar yau da kullum. A cikin watannin bayan nan an rika nuna fayafayen bidiyo na yadda ‘yan al’ka’idar suke kona jerin motocin jigilar makamashin da ake amfani da shi. A wasu yankunan kasar ma,kungiyar ta kone gidajen man fetur.

Kamfar makamashin da ake fama da ita a cikin kasar ya sam shugaban kasar Assimi Goita, ya yi kira ga al’ummar kasar da su rage yawan tafiye-tafiye akan Ababan hawa saboda a rage yawan bukatuwa da makamashin.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka An Fara Gasar Karatun Alqur’ani Mai Tsarki ta Sheikha Hind Bint Maktoum November 10, 2025 Zaben Iraki: Gwaji don ‘yancin siyasa da kawo karshen tsoma bakin Amurka November 10, 2025 Iran da Rasha sun amince su kafa kawancen sufurin jiragen ruwa November 10, 2025 Iran ta nuna damuwa kan zaman tankiya tsakanin Afghanistan da Pakistan November 10, 2025 Iraki: Kashi 82.42% na Masu Kada Kuri’a ne Suka Fito Zaben ‘Yan Majalisa November 10, 2025 Maduro ya kirayi taron CELAC da ya yi tir da ayyukan tsokana na Amurka a yankin Caribbean November 10, 2025 Lebanon: Mutane 28 ne suka yi shahada a hare-haren Isra’ila tun daga watan da ya gabata November 10, 2025 Gwamnan Darfur: Babu zaman lafiya da masu yi wa al’ummar Sudan kisan gilla November 10, 2025 Araghchi : Iran na yunkurin warware rikicin Pakistan da Afghanistan November 9, 2025 Kasashen (AES) za su hanzarta kafa rundunar hadin gwiwa ta tsaro November 9, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam
  • An Daddale Kulla Cinikin Sama Da Dala Biliyan 83 A Bikin CIIE Na Kasar Sin 
  • Kamfanonin Kasa Da Kasa Na Fatan Yin Amfani Da Damammaki Na Shirin Raya Kasa Na Shekaru Biyar–Biyar Karo Na 15 Na Sin
  • Xi Ya Halarci Bikin Bude Gasar Wasanni Ta Sin Karo Na 15 A Guangzhou
  • Tarayyar Afirka (AU) Ta Yi Gargadi Akan Tabarbarewar Harkokin Rayuwa A Kasar Mali
  • An Rufe Taron Kolin Wuzhen Na Ayyukan Yanar Gizo Na Duniya Na Shekarar 2025
  • Xi Ya Gana Da Shugabar IOC Tare Da Shugaban IOC Na Karramawa
  • CMG Ya Cimma Yarjejeniyar Samun Iznin Watsa Shirye-shiryen Wasannin Olympics Daga Shekarar 2026 Zuwa 2032
  • Shugaba Xi Ya Ayyana Bude Gasar Wasanni Ta Kasa Karo Na 15