Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran Imam Sayyid Aliyul Khaminae ya yi watsi da wasu kalaman shugaban kasar Amurka Donal Trump a ziyar da ya kammala a wasu kasashen larabawa na yankin Tekun farisa, ya kuma bayyana wasu kalamansa a matsayin kungiya ga kansa da kuma mutanen Amurka. Har’ila yau Jagoran ya kara da cewa da dama daga cikin maganganunsa basu cancanci maida martani ba.

Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto Jagoran yana fadar haka a yau Asabar, a lokacinda yake ganawa da wasu malaman makaransu daga larduna daban daban na kasar, a Husainiyyar Imam Khonaini (q) a nan Tehran.

Jagoran ya kara da cewa : Trump yace yana son amfani da karfin da Amurka take da shi don samar da zaman lafiya wanda karaye ce, saboda. Shi da jami’an gwamnatin Amurka da suna amfani da karfi wajen kashe mutanen Gaza, sannan suna farwa kasashe da yaki, inda zasu iya. Haka ma suna amfani da karfi wajen goyon bayan ma’aikatansu a kasashen duniya da dama don kare bukatu da manufofinsu a wadannan kasashe.

A wani wuri a jawabinsa jagoran ya bayyana cewa, gaskiya ne ana amfani da karfi don samar da zaman lafiya a wani lokaci, kamar yadda JMI take bunkasa karfinta na makamai da kuma dabarbarun yaki a ko wani lokaci.

Amma Amurka da kawayenta da dama suna amfani da karfinsu suna goyon bayan HKI don ta kashe yara a Gaza, ta rusa asbitoci a gaza, ta kuma rusa gidajen mutane a Gaza da Lebanon da Yemen da duk inda zasu iya yin haka.

Imam Khaminae ya sifanta HKI a matsayin mabubbukan barna da rashin zaman lafiya da cusa  gaba cikin kasashen yammacin Asiya. Yace ” HKI a wannan yankin tana kamar cutar daje ce, wacce dole a tumbuketa daga wannan yankin.

Dangane da fadin shugaba Trump kan cewa gwamnatocin kasashen yankin ba zasu iya tabbata a kan kujerun shugabancin kasashensu na kwana goma ba. Jagoran yace wannan ma kariya ce ba haka ba, wannan tsarin ya fada, tare da gwagwarmayan kasashen wannan yankin sai an kori Amurka daga cikinsa.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

’Yan bindiga sun sace mutum 8 a Kano

Rahotanni na cewa ’yan bindiga sun sace wasu mutum takwas a garin Biresawa da ke Karamar Hukumar Tsanyawa ta Jihar Kano a daren jiya na Litinin.

Wata majiyar da ta tabbatar da lamarin ta shaida wa Aminiya cewa maharan sun shiga garin tsakanin 11 na dare zuwa 12 na tsakar dare, inda suka yi awon gaba da maza biyu da mata shida.

’Yan bindiga sun yi yi garkuwa da mutane 11 a Kwara Chelsea za ta kece raini da Barcelona a Gasar Zakarun Turai

Wani ɗan uwa ga waɗanda aka sace, Kabiru Usman, ya ce maharan sun zo ne a ƙafa ɗauke da makamai, suka kuma yi garkuwa da matarsa Umma, ɗiyarsa mai shekara 17, da matar ɗan’uwansa da wasu mata biyu daga Tsundu mai makwabtaka.

Ya ce al’ummar garin sun yi ƙoƙarin daƙile harin amma suka kasa saboda ƙarancin makamai, duk da cewa sun sanar da ’yan sanda da sojoji tun kafin faruwar harin bayan samun bayanan cewa ’yan bindigar na dosar yankin.

Ya roƙi gwamnati ta ɗauki mataki wajen ceto mutanen da aka sace da kuma kare rayukan mazauna yankin.

Aminiya ta yi ƙoƙarin ji ta bakin Kakakin Rundunar ’Yan Sandan Kano, SP Abdullahi Kiyawa, sai da har zuwa lokacin haɗa wannan rahoton bai amsa kiran wayar da aka yi masa ba.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gwamnati Za Ta Biya Wasu Kudaden Ariyas Ga Masu Fensho Wannan Wata
  • NAJERIYA A YAU: Amafani Da Karfin Soji Ko Tattaunawa Ne Zai Kawo Matsalar Tsaro A Najeriya?
  • Ɗan bindiga ya harbe sojoji 2 a fadar shugaban Amurka
  • Tinubu ya aike wa Majalisar Dattawa sunayen jakadu
  • ’Yan sanda sun kama masu laifi 34 a Kaduna
  • ’Yan sanda sun kama masu laifi da 34 a Kaduna
  • Aljeriya Ta Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Mataki Don Kawo Karshen Ta’asan HKI A Yankin Asiya Ta Kudu
  • ’Yan bindiga sun sace mutum 8 a Kano
  • Abin da ya sa nake haxa harkar fim da harkar karatu-Nabila
  • Abbas Arakci Ya Yi Gargadi Akan Abin Zai Biyo Bayan Keta Dokokin Duniya Da “Isra’ila” Take Yi A Cikin Wannan Yankin