Leadership News Hausa: 
              
				
 				
				2025-11-04@16:11:24 GMT
			  
			  
			  China Ta Gargaɗi Amurka Kan Tsoma Baki A Harkokin Nijeriya
Published: 4th, November 2025 GMT
Matsayar da China ta ɗauka na nuna cikakken goyon bayanta ga gwamnatin Tinubu a lokacin da ƙasashen Yammacin duniya, musamman Amurka, ke matsa lamba kan batutuwan haƙƙin ɗan adam da tsaron cikin gida a Nijeriya.
ShareTweetSendShare MASU ALAKAএছাড়াও পড়ুন:
Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo
Ya ce matsalolin Nijeriya suna buƙatar yin nazari, ba kalaman da za su ɓata lamarin ba.
Gwamnan ya kuma yi kira ga shugabannin siyasa da al’umma a Kudu maso Gabas da su haɗa kai domin samun zaman lafiya da sulhu.
A cewarsa, tattaunawa, adalci da kyakkyawan shugabanci su ne hanyoyin da za su kawo ƙarshen tashin hankali da dawo da amincewa tsakanin jama’a.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA