Natasha Ta Zargi Akpabio Da Sanya Jami’an Tsaro Su Ƙwace Mata Fasfo A Filin Jirgin Saman Abuja
Published: 4th, November 2025 GMT
Bayan shafe lokaci, wani jami’in hukumar shige da fice ya dawo mata da fasfo ɗinta.
Duk da haka, Natasha ta ci gaba da nuna ɓacin ranta.
“Da ban yi bidiyon kai-tsaye ba, da ba za su dawo da min fasfo ba.”
A halin da ake ciki, ofishin Akpabio da Hukumar Shige da Fice ta Ƙasa (NIS) ba su fitar da wata sanarwa ba game da lamarin.
এছাড়াও পড়ুন:
Masu Kashe Mutane A Kudu Maso Gabas Kiristoci Ne – Soludo
Ya ce matsalolin Nijeriya suna buƙatar yin nazari, ba kalaman da za su ɓata lamarin ba.
Gwamnan ya kuma yi kira ga shugabannin siyasa da al’umma a Kudu maso Gabas da su haɗa kai domin samun zaman lafiya da sulhu.
A cewarsa, tattaunawa, adalci da kyakkyawan shugabanci su ne hanyoyin da za su kawo ƙarshen tashin hankali da dawo da amincewa tsakanin jama’a.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA