Leadership News Hausa:
2025-11-07@15:44:34 GMT

GORON JUMA’A

Published: 7th, November 2025 GMT

GORON JUMA’A

Ina gaishe da Mamana da Babana, sai kannena Labiba, Nasira, Fati, Maimuna, Khairat, da yayyene Yaya Muhammad, Yaya Ibrahim, Yaya Maryam, Yaya Abu, Yaya Larai. Sannan malaman makarantarmu na boko da islamiyya, Malama Aisha, Malama Kubra, Malam Isah, Malam Nuhu, Malam Yahyah, Malama Batulu, ai kawayena na boko da na islamiyya kamar su Wasila Sabo, Fatima Muhammad, Hauwa Yunus, Walida Tahir, da dai sauransu.

Da fatan sunyi Juma’a lafiya.

Sako daga Ummu’aimana daga jihar Gombe:

Ina gaishe da Mahifana, da fatan Allah ya kara masu lafiya da nisan kwana, sai y’an’uwa, makoftana, dama kawayena irinsu Zahra’u(maman daddy), Bara’atu Saleh, Shafa Liman mai turare, Asiya Muhammad Tayo (maman Shahid), sai Binta Usman,p Jummai, Yahanasu Jabir, Fatima Jafar, Alhaji Abdulkadir Abdullahi, Zakiyya, da fatan sun yi sallar juma’a lafiya.

Abubakar Siddik Aliyu Jihar Kaduna:

Ina gaishe da gabaki daya dangina, kamarsu Malam Baba Yelwa, Kamal Aliyu, Malam Dahiru, Malam Garba, Nura Wada, Umar Isa Aliyu, Dahira Aliyu, Hadiza Aliyu, Haruna Aliyu, Hafsat Aliyu, Hassan, Nusaiba Yahaya, Zaituna Yahaya, ina masu fatan alkhairi da fatan sunyi juma’a lafiya.

Halima Dikko daga Jihar Katsina:

Ina gaishe da mamana da Babana, sai kannen maihaifana Hajiya Lami, Malam Dabo, Malam Kabiru, Kawu Sani, Hajiya Jummai, Hajiya Liti, Kawu Danlami, Hajiy Ladidi, sai yayyena Yaya Salma, Yaya Asabe, Yaya Suleiman, Yaya Rabi. Da fatan sunyi juma’a lafiya.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Madubin Rayuwa GORON JUMA’A October 3, 2025 Madubin Rayuwa GORON JUMA’A September 26, 2025 Madubin Rayuwa Yadda Wasu Mata Ke Gwada Mazansu Ta Hanyar Magana Da Su Ta Wasu Hanyoyi Don Sanin Ku Suna Kula Mata September 21, 2025

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

 

Ya ƙara da cewa: “Mun cika dukkan buƙatunsu. Yanzu mun koma teburin tattaunawa, yanzu haka na zo wurin shugaba Tinubu ne don zayyana masa inda muka tsaya da ASUU.”

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Labarai 2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC November 4, 2025 Labarai Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume November 4, 2025 Manyan Labarai Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno November 4, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ma’aikacin jinya ya kashe marasa lafiya 10 saboda aiki ya masa yawa
  • Harin bam a masallacin Juma’a ya jikkata sama da mutum 50 a Indonesia
  • Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu
  • Kwalara ta kashe mutum 10 a Ƙaramar Hukumar Adamawa
  • Malam Triump: Ƙungiyoyin Ɗariƙun Sufaye Sun Maka Gwamnan Kano A Kotu
  • Zulum ya bai wa hukumomin tsaro kyautar motoci 63 don inganta tsaro a Borno
  • Kwamishinan Kano Na Ziyarar Tabbatar Da Zaman Lafiya A Wannan Kaka
  • Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU
  • 2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC