Leadership News Hausa:
2025-11-06@19:44:54 GMT
Amurka Ta Yi Barazanar Ƙwace Kadarorin Ƙungiyoyin Makiyaya A Nijeriya
Published: 6th, November 2025 GMT
Wannan matakin ya zo ne a daidai lokacin da Amurka ke ci gaba da nuna damuwa kan abin da ta bayyana a matsayin cin zarafin Kiristoci da sauran tsirarun addinai a Nijeriya.
Dan majalisa Smith ya yaba wa shugaban Amurka Donald Trump kan ayyana Nijeriya a matsayin ‘Kasar da ke da damuwa ta musamman’ (CPC), inda ya ambato cewa, akwai rahotanni da ke cewa, ana kai wa Kiristoci hare-hare a sassan jihohin Benuwe da Filato.
এছাড়াও পড়ুন:
Ribadu Ya Gana Da Hafsoshin Tsaro Biyo Bayan Kalaman Trump
Ya jaddada cewa gwamnati tana tabbatar da tsaron kowa ba tare da bambanci ba.
Kalaman Trump sun haifar da ruɗani da cece-ku-ce a tsakanin ‘yan Nijeriya.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA