Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya Ya Gudanar Da Zaman Taro Kan Aniyar ‘Yan Sahayoniyya Kan Gaza
Published: 11th, August 2025 GMT
Kasashen Turai biyar na kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya sun ki amincewa da matakin mamaye Gaza
Wakilin dindindin na Slovenia ya gabatar da wata sanarwa ga kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya a madadin Burtaniya, Faransa, Denmark, da Girka, yana mai cewa: “A matsayinsu na kasashen Birtaniya, Denmark, Faransa, Girka, da Slovenia, sun kira taron gaggawa na kwamitin tsaron Majalisar kan halin da ake ciki a Gaza.
Ya jaddada cewa: Duk wani matakin mamaye yankunan Falasdinawa da gwamnatin mamayar Isra’ila zata yi yana matsayin keta dokokin kasa da kasa kuma fadada ayyukan soji a yankin zai wurga rayukan fararen hula cikin hatsari, ciki har da rayukan fursunonin yahudawan sahayoniyya da suke hannu ‘yan gwagwarmaya.
Har ila yau, kungiyar agaji ta Red Cross ta yi gargadin cewa: Ana fama da yunwa a Gaza, kuma yara na mutuwa saboda yunwa. Yunwa ta kai wani matsayi mai tsananin gaske wanda fararen hula masu matsananciyar wahala ke jefa rayuwarsu cikin kasada a wuraren raba kayan agaji domin ciyar da iyalansu.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Shugaban Iran: Dole ne duniya ta kawo karshen laifukan yakin Isra’ila a Gaza August 11, 2025 Israila Ta Kashe ‘Yan Jarida 4 A Harin Da Ta Kai Kan Tantinsu A Gaza August 11, 2025 Iran: Ba a yanke wani abu game da tattaunawa da Washington ba August 11, 2025 Kwamitin Tsaro ya yi zaman gaggawa kan Shirin Isra’ila na mamaye Gaza August 11, 2025 Iraki: An bankado wani yunkurin kai wa masu ziyarar Arbaeen hari August 11, 2025 Chadi: An Daure Wani Dan Adawa Shekaru 20 A Gidan Kaso Da tara August 10, 2025 Dangantaka Tsakanin Iran da Saudiya Yana Taimakawa Zaman Lafiya A yankin August 10, 2025 Iran Zata Hana Amurka Samar da Hanya A yankin Caucasus Ko Rasha Bata taimaka ba August 10, 2025 HKI Ta Kai Hare-Hare A Kan Garuruwa Da Dama A Yankin Quneitra Na Kasar Siriya August 10, 2025 An Zabi Alkalan Wasa Biyu Daga Kasar Iran Don Alkalanci A gasar Kwallon Kafa ta Mata August 10, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunciউৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
Israila Ta Kashe ‘Yan Jarida 4 A Wani Hari Da Ta Kai Kan Tantinsu A Gaza
‘Yan jarida 4 Anas al-Sharif da Mohammad Qraiqea, da masu daukar hoto Mohammad Nawfal da Ibrahim Daher sun shahada a wani harin da Haramtacciyar Kasar Isra’ila ta kai kan wani tantin ‘yan jarida a arewacin zirin Gaza.
Anas al-Sharif, shahharen dan jarida wanda ya sha bayar da rahotonnai da suke fallasa ayyukan kisan kare dangi da Isra’ila take aikatawa kan fararen hula a Gaza, lamarin da ya Sanya sojojin Isra’ila farautar rayuwarsa.
A baya Isra’ila ta bayyana cewa Anas mamba ne na kungiyar Hamas kuma kwararre a bangaren makaman kungiyar, a kan yana daga cikin wdanda take dako.
Kwamitin Kare ‘Yan Jaridu (CPJ) ya fitar da wata sanarwa a ranar 24 ga Yuli, 2025, inda ya ce al-Sharif na fuskantar wani kamfe na karya da nufin halasta rayuwarsa daga bangaren sojojin Isra’ila.
Kungiyar kare hakkin ‘yan jarida ta CPJ ta kara da cewa, “Kwamitin Kare ‘Yan Jaridu ya damu matuka game da yadda Isra’ila take dakon rayuwarsa bisa wasu zarge-zarge na karya marasa tushe balantana makama.
“Hukumar ta IDF ta yi ikirarin cewa da yawa daga cikin ‘yan jaridar da aka kashe da gangan a Gaza ‘yan ta’adda ne, ciki har da ma’aikatan Al Jazeera hudu – Hamza Al Dahdouh, Ismail Al Ghoul, Rami Al Refee, da Hossam Shabat.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Iran: Babu wani abu da aka yanke game da tattaunawa da Washington August 11, 2025 Kwamitin Tsaro ya yi zaman gaggawa kan Shirin Isra’ila na mamaye Gaza August 11, 2025 Iraki: An bankado wani yunkurin kai wa masu ziyarar Arbaeen hari August 11, 2025 Chadi: An Daure Wani Dan Adawa Shekaru 20 A Gidan Kaso Da tara August 10, 2025 Dangantaka Tsakanin Iran da Saudiya Yana Taimakawa Zaman Lafiya A yankin August 10, 2025 Iran Zata Hana Amurka Samar da Hanya A yankin Caucasus Ko Rasha Bata taimaka ba August 10, 2025 HKI Ta Kai Hare-Hare A Kan Garuruwa Da Dama A Yankin Quneitra Na Kasar Siriya August 10, 2025 An Zabi Alkalan Wasa Biyu Daga Kasar Iran Don Alkalanci A gasar Kwallon Kafa ta Mata August 10, 2025 Kasar Iran Ta Yi Allah Wadai Da Bukatar ‘Yan Sahayoniyya Ta Son Kwace Zirin Gaza August 10, 2025 Iran Ta Cimma Matsayi A Yaki Kwanaki 12 August 10, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci