Leadership News Hausa:
2025-11-14@20:26:41 GMT

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

Published: 19th, May 2025 GMT

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

A wancan lokacin,Mrs. Bintu M.Sadik, cewa tayi  Sir S.M. Banaman shi ne Shugaban Kwalejin na farko duk kuma Malaman Turawa, daga baya ne aka dauke Hausawa ‘yan asalin wurin saboda su koyar da Hausa da kuma al’amarin daya shafi addinin musulunci.Ta ce mshahuran ‘yan Arewa sun halarci Kwalejin daga cikinsu akwai Firayim Minista na farko Abubakar Tafawa Balewa,Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan  Arewa, da kuma Sir Kashim Ibrahim,  da dai sauran wasu duk sun halarci Kwalejin ta Katsina

An samu labarin kasar Katsina ta taba kasancewa wata babbar cibiyar Kasuwanci ta Sahara.

Wannan  shi tun  lokacin da aka hade Arewa da Kudancin Nijeriya Katsina tana daya daga cikin wuraren da  hanyar jirgin kasa ta bi ko kuma Layin Dogo  a lokacin.Sarkin Katsina Muhammadu Dikko shi ya bada wurin da aka gina Katsina Kwalejin ne a cikin gonarsa da ke Rafukka a lokacin.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Mutfwang ya musanta raɗe-raɗin sauya sheƙa zuwa YPP

Gwamnan Jihar Filato, Caleb Mutfwang, ya ƙaryata jita-jitar ficewa daga jam’iyyar PDP zuwa YPP.

Rahotanni na yawo a shafukan sada zumunta cewa ya sauya sheƙa, amma mai magana da yawunsa, Gyang Bere, ya ce labarin ƙarya ne, tare da buƙatar jama’a su yi watsi da shi.

Ɗalibar BUK ta samu kyautar motar N35m a gasar MTN Cin ganda na sa Najeriya tafka asarar $5bn — Gwamnatin Tarayya

Bere, ya ce labarin ƙarya ne aka shirya domin haifar da rikici.

“Wannan zancen ƙarya ne da wasu ke yaɗawa domin su rikita al’umma,” in ji shi.

Ya bayyana cewa gwamnan yana nan daram a jam’iyyar PDP, kuma yana mayar da hankali kan ci gaban al’ummar jihar.

A baya-bayan nan, APC ta yi iƙirarin cewa gwamnan na ƙoƙarin sauya sheƙa zuwa cikinta, amma Mutfwang, ya ce ba shi da niyyar sauya sheka, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga wasu.

Sai dai majiyoyi daga PDP sun ce gwamnan na iya komawa wata jam’iyyar a nan gaba, idan rikicin jam’iyyar ya ƙi ƙarewa.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Mutfwang ya musanta raɗe-raɗin sauya sheƙa zuwa YPP
  • Musulmin da Aka Kashe  A Zamfara, Katsina Da Sokoto Sun Ninka Na Kiristoci A Tsakiyar Najeriya: MACBAN
  • Masana’antu Masu Zaman Kansu A Arewa Sun Yi Maraba Da Harajin Kashi 15 Na Shigo Da Man Fetur
  • Majalisar Wakilai ta dage lokacin fara yin jarabawar WAEC a kwamfuta zuwa 2030
  • Shugabar IOC: Gasar Wasanni Ta Kasar Sin Tana Da Babbar Ma’ana
  • Bebejin Katsina, Alhaji Nuhu Yashe ya rasu
  • MDD ta sanya Najeriya cikin ƙasashe 16 da ke fama da tsananin yunwa
  • ‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina
  • Ɗan Majalisar Wakilai daga Kano Sagir Ƙoƙi ya fice daga NNPP
  • Hukumar Tsara Birane ta Kano Ta Fara Horar da Ma’aikata Kan Dokokin Aiki