Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)
Published: 19th, May 2025 GMT
A wancan lokacin,Mrs. Bintu M.Sadik, cewa tayi Sir S.M. Banaman shi ne Shugaban Kwalejin na farko duk kuma Malaman Turawa, daga baya ne aka dauke Hausawa ‘yan asalin wurin saboda su koyar da Hausa da kuma al’amarin daya shafi addinin musulunci.Ta ce mshahuran ‘yan Arewa sun halarci Kwalejin daga cikinsu akwai Firayim Minista na farko Abubakar Tafawa Balewa,Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sakkwato Firimiyan Arewa, da kuma Sir Kashim Ibrahim, da dai sauran wasu duk sun halarci Kwalejin ta Katsina
An samu labarin kasar Katsina ta taba kasancewa wata babbar cibiyar Kasuwanci ta Sahara.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Budurwa ta gantsara wa saurayinta cizo a mazakuta a Ribas
Wata mata da age zargin ta cije mazakutar saurayinta ta shiga hannun ’yan sanda.
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Ribas ta kama matar mai shekara 43 ne bayan ta yi wa masoyin nata wannan aika-aika ne a lokacin da suke rikici a cikin gida a unguwar Mile 3 da ke yankin Diobu a garin Fatakwal babban birnin jihar.
Lamarin wanda ya afku a ranar Alhamis, ya girgiza mazauna titin Bishop Okoye mai yawan jama’a lokacin da aka samu labarin lamarin.
A cewar majiyoyi, rikicin ya fara ne lokacin da masoyin matar ya nemi kwanciya da ita.
An bayar da rahoton cewa matar ta ƙi amincewa da buƙatar saurayin nata, inda ta zarge shi da yin amfani da ƙwayoyin masu ƙara kuzarin tsawaita saduwa.
Wani mazaunin garin da ya zanta da wakilin PUNCH da ya nemi a sakaya sunansa ya ce, “Saurayin matar ya fusata ne, saboda masoyiyar tasa ta ƙi amincewa da buƙatarsa.
“Ana cikin haka, ta yi nasarar kama mazaƙutarsa da bakinta kuma ta gantsara masa cizo.”
Rahotanni sun ce kururuwar mutumin ta ja hankalin maƙwabta, inda wasu suka yi yunƙurin riƙe matar kafin ’yan sanda su shiga tsakani.
Majiyar ta ƙara da cewa, “Matar ta cije kan mazaƙutar mutumin gaba ɗaya.”
Jami’an rundunar ’yan sanda reshen Nkpolu ƙarƙashin jagorancin jami’in ’yan sanda na yankin ne suka ceto ta, inda aka tsare su.
An garzaya da wanda aka ciza zuwa wani asibiti da ba a bayyana ba a cikin birnin domin kula da lafiyarsa cikin gaggawa.
Da aka tuntuɓi kakakin rundunar ’yan sandan Jihar Ribas, Sufeto Grace Iringe-Koko, ta tabbatar da faruwar lamarin a ranar Juma’a.
“Eh, zan iya tabbatar da lamarin, an kama matar (wanda ake zargi) mai shekaru 43, kuma ana ci gaba da bincike,” in ji Iringe-Koko.