A cewarsa, baban dalilin da ya sa suke wannan aiki shi ne, domin a rage wa al’umma musamman masu karamin karfi wahalwalun da suke sha wajen neman lafiya.

Malam Hussaini ya yi kira ga sauran kungiyoyi da masu hannu da shuni da su ba da tasu gudummawa wajen irin wannan aiki ta yadda za su taimaka wa kokarin gwamanti kan harkokin kiwon lafiya.

Wasu daga cikin wadanda suka amfana da wannan taimako na aikin kaba sun yaba da kokarin wannan gidauniya, inda suka ce hakan zai taimaka wa kokarin gwamanti da sauran kungiyoyi da masu hannu da shuni da su yi ko yi da wannan gidauniya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Gidauniya

এছাড়াও পড়ুন:

Mutum 12 sun rasu, 5 sun jikkata a hatsarin mota a Kano

Mutum 12 sun rasu yayin da wasu biyar suka jikkata a wani hatsarin mota da ya auku a ƙauyen Samawa, da ke Ƙaramar Hukumar Garun Malam a Jihar Kano.

Hatsarin ya faru ne da misalin ƙarfe 2:40 na daren ranar Juma’a a kan titin Zariya zuw Kano.

Ambaliya: Magidanta da dama sun rasa muhallinsu a Yobe An sake ceto matafiya 10 da aka sace a Kogi

Tirela ƙirar DAF mai lambar KMC 931 ZE, wadda ke ɗauke da kaya da fasinjoji ta yi hatsarin.

Hukumar Kiyaye Haɗura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta ce bincike ya nuna cewar matsala ce ta haddasa hatsarin.

Tirelar na ɗauke da mutum 19, wanda 12 daga cikinsu suka rasu, sai wasu biyar da suka jikkata.

Mutum biyu ne kacal suka tsallake rijiya da baya ba tare da sun ji rauni ba.

An kai waɗanda suka jikkata Babban Asibitin Garin Kura, sannan an kai gawarwakin waɗanda suka rasu Asibitin Nasarawa.

Kwamandan FRSC na Kano, M.B. Bature, ya ziyarci wajen da hatsarin ya auku, inda ya zargi lodin kaya masu yawa da rashin bin dokokin hanya da haddasa hatsarin.

Ya gargaɗi direbobi kan haɗa kaya, dabbobi da fasinjoji a mota ɗaya.

A madadin Babban Kwamandan FRSC, Dauda Ali Biu, ya miƙa ta’aziyyarsa ga iyalan waɗanda suka rasu, tare da yi wa waɗanda suka jikkata fatan samun sauƙi.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Yadda noma ya kankama bayan sulhu da ’yan bindigar Katsina
  • Ya Kamata A Yi Wa Japan Jinyar Cutar “Mantuwar Tarihi”
  • Gasar Wasannin Mutum Mutumin Inji Ta Duniya Ta 2025 Na Gabatar Da Sabbin Fasahohin Zamani
  • Mutum 12 sun rasu, 5 sun jikkata a hatsarin mota a Kano
  • Ambaliya: Magidanta da dama sun rasa muhallinsu a Yobe
  • NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta
  • Tinubu Ya Yi Wa Arewa Kokari Fiye Da Duk Wani Shugaba A Tarihin Nijeriya -Kwamared Dauda
  • Gwamna Radda ya miƙa wa mataimakinsa ragamar mulkin Katsina
  • Gidauniya Ta Rabar Da Buhun Takin Zamani 6,000 Ga Manoma A Bauchi 
  • ‘Yan Sama Jannatin Shenzhou-20 Za Su Gudanar Da Zagaye Na 3 Na Aiki A Wajen Cibiyar Binciken Sararin Samaniya Ta Sin