Crystal Palace Ta Lashe Kofin FA Karon Farko, Ta Doke Manchester City 1-0
Published: 18th, May 2025 GMT
Yanzu haka, ƙungiyar da Pep Guardiola ke jagoranta za ta kammala kakar ba tare da lashe kofi ba.
A wannan kakar kuwa, Liverpool ce ta lashe gasar Firimiya, yayin da Real Madrid ta fitar da Manchester City daga gasar Zakarun Turai.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.
কীওয়ার্ড: Crystal Palace ƙwallo
এছাড়াও পড়ুন:
David Mark Da Aregbesola Sun Zama Shugaba Da Sakataren Jam’iyyar ADC
Aregbesola, wanda shi ne tsohon Gwamnan Jihar Osun, ya ƙara da cewa jam’iyyar siyasa bai kamata ta zama hanyar neman mulki kawai ba ko wata dama ga wasu tsiraru ba.
Ya ce jam’iyya ta gaskiya ita ce wadda ke da tsari da manufa, kuma wadda ke aiki don jama’ar da ta ke wakilta.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp