NAJERIYA A YAU: Shin Jam’iyyar NNPP Za Ta Kai Labari A 2027?
Published: 16th, May 2025 GMT
More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba
Jam’iyyar NNPP wadda Dakta Boniface Aniebonam ya kafa a shekarar 2001, ta samu ƙarfi sosai a Jihar Kano bayan tsohon Gwamna Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shiga cikinta a shekarar 2022 tare da mabiyansa na Kwankwasiyya.
Shigowarsa ta farfaɗo da jam’iyyar, inda ta samu gagarumar nasara a zaɓen 2023 ta hanyar lashe kujerar gwamna da wasu kujerun majalisa.
Sai dai rikicin cikin gida da na shugabanci sun dabaibaye jam’iyyar, wanda hakan ya haddasa ficewar wasu manyan ’ya’yanta zuwa APC, lamarin da ke haifar da tambaya kan makomar NNPP a Kano.
Shin NNPP za ta kai labari a Kano, musamman bayan ficewar wasu jiga-jiganta?
NAJERIYA A YAU: Kuskuren JAMB Da Ya Haddasa Faduwar Ɗalibai A Jarabawa DAGA LARABA: Tasirin Mulkin Karɓa-Karɓa A NajeriyaWannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba.
Domin sauke shirin, latsa nan
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: Dr Rabiu Musa Kwankwaso Sauya Sheƙa Zaɓen 2027
এছাড়াও পড়ুন:
Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?
Garin Girfa (cinnamon), Garin kaninfari Clove)
Yadda za a hada:
Za’a samu garin girfa kamar cokali 5 garin kaninfari cokali 7 za a hade waje daya, sai a rika diban rabin karamin cokali ana zubawa a ruwan shayi ana sha sau 2 a rana ayi kamar sati daya.
Za a samu waraka da yardar Allah.
Ciwon Sanyi
Abubuwan bukata:
Hulba, Bagaruwa, Man Habbatussauda
yadda za a hada:
A hada Bagaruwa da Hulba a tafasa su, sai idan ya dan huce sai a zauna a ciki, sannan kuma za a shafa man Habbatussauda a gaban, a sashi kamar yadda za’a yi matsi.
In sha Allah za a samu sauki.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA