Aminiya:
2025-10-13@17:12:45 GMT

NAJERIYA A YAU: Shin Jam’iyyar NNPP Za Ta Kai Labari A 2027?

Published: 16th, May 2025 GMT

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Jam’iyyar NNPP wadda Dakta Boniface Aniebonam ya kafa a shekarar 2001, ta samu ƙarfi sosai a Jihar Kano bayan tsohon Gwamna Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shiga cikinta a shekarar 2022 tare da mabiyansa na Kwankwasiyya.

Shigowarsa ta farfaɗo da jam’iyyar, inda ta samu gagarumar nasara a zaɓen 2023 ta hanyar lashe kujerar gwamna da wasu kujerun majalisa.

Sai dai rikicin cikin gida da na shugabanci sun dabaibaye jam’iyyar, wanda hakan ya haddasa ficewar wasu manyan ’ya’yanta zuwa APC, lamarin da ke haifar da tambaya kan makomar NNPP a Kano.

Shin NNPP za ta kai labari a Kano, musamman bayan ficewar wasu jiga-jiganta?

NAJERIYA A YAU: Kuskuren JAMB Da Ya Haddasa Faduwar Ɗalibai A Jarabawa DAGA LARABA: Tasirin Mulkin Karɓa-Karɓa A Najeriya

Wannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba.

Domin sauke shirin, latsa nan

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Dr Rabiu Musa Kwankwaso Sauya Sheƙa Zaɓen 2027

এছাড়াও পড়ুন:

Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?

Garin Girfa (cinnamon), Garin kaninfari Clove)

 

Yadda za a hada:

Za’a samu garin girfa kamar cokali 5 garin kaninfari cokali 7 za a hade waje daya, sai a rika diban rabin karamin cokali ana zubawa a ruwan shayi ana sha sau 2 a rana ayi kamar sati daya.

Za a samu waraka da yardar Allah.

 

Ciwon Sanyi

Abubuwan bukata:

Hulba, Bagaruwa, Man Habbatussauda

yadda za a hada:

A hada Bagaruwa da Hulba a tafasa su, sai idan ya dan huce sai a zauna a ciki, sannan kuma za a shafa man Habbatussauda a gaban, a sashi kamar yadda za’a yi matsi.

In sha Allah za a samu sauki.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Adon Gari Ko Kin San… Dalilin Da Ke Sa Mata Ke Ganin Farin Ruwa Kafin Ko Bayan Al’adarsu? August 31, 2025 Ado Da Kwalliya Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa August 3, 2025 Adon Gari Hanyoyin Da Za A Bi A Rage Yawan Zawarawa July 27, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Zaben Kamaru: Issa Tchiroma Bakary ya lashe yankunan da Biya ke da rinjaye
  • Hukumar Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Suka Yi Aure Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Kano
  • Kungiyar Malaman Jami’o’in Najeriya ASUU ta Shiga Yajin Aiki
  • Zuwa Kofin Duniya: Za A Yi Ta Ta Kare A Nahiyar Afirka
  • Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?
  • Shugaban Kasar Najeriya Ya Yi  Afuwa Ga Wasu Mutanen Da Kotuna Su Ka Hukunta
  • Shugaba Tinubu Ya Yi Wa Maryam Sanda Afuwa Bayan Shafe Shekaru 6 A Gidan Yari
  • Matasa 2 Sun Mutu Bayan Nutsewa A Rafi A Kano
  • Maƙiyan Jonathan Ne Kaɗai Za Su Zuga Shi Ya Fito Takara A 2027 – Oshiomhole
  • Majalisa Na Duba Yiwuwar Amincewa Da Gudanar Da Zaɓen 2027 A Rana Ɗaya