Aminiya:
2025-06-28@02:09:03 GMT
Majalisa ta yi watsi da kudurin dokar mulkin karba-karba
Published: 13th, May 2025 GMT
Majalisar Wakilai ta yi watsi da kudurin dokar da ke neman sanya tsarin mulkin karba-karba a tsarin shugabancin Najeriya.
Kudurin dokar na neman wajabta yin karba-karbar kujerar shugaban kasa da mataimakin shugaban kasa a tsakanin yankunan siyasan Najeriya guda 10.
.উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: karba karba
এছাড়াও পড়ুন:
Shugaban APC na ƙasa Ganduje ya yi murabus
A wani mataki na ba-zata, shugaban Jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga muƙaminsa nan take.
Ganduje, wanda tsohon gwamnan Jihar Kano ne, ya bayyana dalilan rashin lafiyarsa ne ya sa ya ɗauki matakin murabus, inda ya bayyana cewa yana buƙatar ya maida hankali kan lafiyarsa.