More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Wasu ’yan Najeriya sun yi Allah-wadai da umarnin da Hukumar Kula da Harkar Wutar Lantarki a Najeriya (NERC) ta bai wa kamfanonin rarraba wutar da su biya diyya ga abokan huldarsu da ke rukunin Band A.

NERC ta bai wa kamfanonin wannan umarni ne sakamakon rashin samar wa ’yan Band A ɗin wutar lantarki na aƙalla sa’a 20 a kullum a watan Afrilu.

A cewar waɗanda suke kan rukunin Band B zuwa ƙasa, matsalar wutar ba ta keɓanci ’yan Band A kaɗai ba, galibi ma su suka fi ɗanɗana kuɗarsu saboda rashi wutar.

Ko me ya sa rukunin Band A ne kawai za su amfana da wannan diyya?

NAJERIYA A YAU: Gaskiyar Tasirin Amfani Da Irin Noma Na GMO DAGA LARABA: Ɓoyayyun Dalilan Da ke Sa Faɗuwa Jarabawa A Najeriya

Wannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai bincika.

Domin sauke shirin, latsa nan

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: diyya Lantarki Wutar Lantarki

এছাড়াও পড়ুন:

Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga

 

Bello, a wata sanarwa da ya fitar ta hannun mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Muawiyah Yusuf, ya bayyana matukar bacin ransa da alhininsa kan wannan mummunan harin.

 

Sanata Bello wanda kuma tsohon gwamnan jihar Neja ne, ya yi jinjina ga sojojin da suka rasa rayukansu a bakin aiki, inda ya bayyana su a matsayin jarumai na kasa wadanda suka sadaukar da rayuwarsu domin kare zaman lafiya da ‘yancin Nijeriya.

 

Ya mika ta’aziyyarsa ga iyalan sojojin da suka rasu, yana mai addu’ar Allah ya kara musu lafiya, ya basu hakurin juriya da irin wannan rashi.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • NAJERIYA A YAU: Ko Wadanne Dalilai Ne Ke Hana Mata A Arewa Koyon Ilimin Kimiyya?
  • Wannan Imanin Ne Ya Kai Likitocin Sin Nahiyar Afirka…
  • Sanatan Neja Ta Arewa Ya Yi Allah Wadai Da Kashe Sojoji A Mariga
  • Yadda na kuɓuta daga harin Filato — Wani mutum
  • NAJERIYA A YAU: Yadda ‘Yan Najeriya Za Su Kula Da Lafiyar Jikin Su
  • Gwamnatin Kano ta ba da hutun sabuwar shekarar musulunci
  • Gwamnatin Gombe za ta biya ’yan fansho Naira biliyan 6.6 kuɗin ritaya
  • Gwamnan Sakkwato Ya Kaddamar Da Aikin Gina Gidaje 500 Don Rage Matsalar Rashin Gida
  • DAGA LARABA: Ko Najeriya Na Da Kudin Renon Sabbin Jihohi?
  • Barau ya nesanta kansa daga masu nema masa kujerar mataimakin Tinubu a 2027