Saraki Zai Jagoranci Kwamitin Gyara Jam’iyyar PDP
Published: 12th, May 2025 GMT
Saraki, shi ne zai jagoranci kwamitin sai kuma ƴan kwamitin da suka haɗa da gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare; gwamnan jihar Filato, Caleb Muftiwang da kuma gwmanan jihar Enugu, Peter Mba.
Sauran ƴan kwamitin sun haɗa da Sanata Seriake Dickson da Sanata Ibrahim Dankwambo da tsohon gwamnan jihar Abia, Chif Okezie Ikpeazu.
Waɗanda suka halarci taron sun haɗa da gwamnonin Enugu da Zamfara da Adamawa da Taraba da Osun da Oyo.
Ministan babban birnin tarayya Abuja kuma tsohon gwamnan jihar Ribas, Nyeson Wike shima ya je taron sai kuma tsohon gwamnan jihar Kaduna, Ahmed Maƙarfi.
Suma ƴan jam’iyyar irin su Sanata Aminu Waziri Tambuwal da Sule Lamido da Samuel Ortom da Gabriel Suswan da Seriake Dickson da Sam Egwu da Liyel Imoke da Achike Udenwa da Olagunsoye Oyinlola da Adamu Muazu da kuma Idris Wada duka sun halarci taron.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: gwamnan jihar
এছাড়াও পড়ুন:
GORON JUMA’A 8-8-2025
Saƙo Daga Hassana Abubakar Jihar Bauchi:
Ina gaida iyayena, sai ƙawayena Anisa Aliyu, Farida Aliyu, Sadiya Garba da sauransu. Sai ‘yan’uwa na gida Maryam Abubakar, Khadija Abubakar, Zainab Abubar, Habib Abubakar, Zahraddeen Abubakar, Sani Abubakar, Anty Karimatu, Kawu Haruna, Yagana, da fatan sun yi juma’a lafiya.
Saƙo daga Maryam Shitu Jihar Kano:
Ina miƙa saƙon gaisuwata zuwa ga ‘Yan’uwana Haj. Marka, da Salamatu Rilwan, da Khajija da Hafsat. Ina miƙa saƙon gaisuwata zuwa ga Ƙawayena Hadiza Jibril, Haj. Sadiya, Abida Ahmad, Zuhriyya Aminu, Suwaiba Sauban, Maman Walid da sauran ƙawayena duk a garin Kano.
Saƙo daga Ahmad Halliru Jihar Katsina:
Ina gaida masoyiyata, abar ƙaunata, muradin zuciyata Leemat Beauty, saƙon na musamman ne zuwa gareta abar alfahari na. Ina gaida abokaina Sulaiman me inkiya, Fauwaz na Azima, Faisal dan boi, Masoyi me jama’a, Safyanu J.k, dan Adamawa, Bello yaron kirki, da duk jama’ar AZ Group.
Maryam Aminu Daga Jihar Katsina:
Saƙon na musamman ne zuwa gare ku abun alfaharina mahaifana Haj Salma Yelwa da Alh. Aminu Yelwa. Ina gaida ƙawayena Fatima Sulaiman Dikko, Hadiza Muhd, da fatan sun yi juma’a lafiya
Saƙo daga Yahanasu Jibirin Minjibir Jihar Kano:
Ina gaida ƙawata Safiyya Kamal, Yayana Ishak, ƙanwata Khadijah, Sadiyya, Khairat, Tally, Nusaiba, Hafasat Ameer, Amina Habib, Zainab Abdullahi Waziri, Jamila Khalil, Maryam Khalil, Fatima Khalil, da fatan sun yi juma’a Lafiyya.
Saƙo daga Abubakar Saddiƙ Bebeji Jihar Kano:
Ina gaida Mamana da Babana, abokan karatuna Umar Faruƙ Bichi, Sani Muhammad, Mustapha Lamin, Isoufou Abdoulaye, Chamsu Mousa, Fatima Garba da dai sauransu, da fatan sun yi juma’a lafiya.
Saƙo daga Chef Maryam daga Jihar Kano Nassarawa LGA:
Ina gaida mahaifiyata da mahaifina, sai ƙawayena Amira Malumfashi, Dr. Intisar Hashim, Ambasador Maryam Alhasan Imam, Haj. Hauwa Balarabe, Rashida Danlami, Zinatu Kabir, Aisha Khalifa, Surayya Hisham, Jamilah Ahmad Maishinkafa, Nr. Zahra’u Babangida, da dai sauransu da fatan
sun yi juma’a lafiya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp