Matsalar ƙofa ta hana fasinjoji 58 hawa jirgin Abuja zuwa Landan
Published: 15th, August 2025 GMT
Kamfanin jirgin sama na British Airways ya hana fasinjoji 58 hawa jirginsa da zai tashi daga Abuja zuwa Landan saboda matsala da ƙofar jirgin ta samu.
Hukumar Kula da Sufurin Jiragen Sama ta Najeriya (NCAA), ta ce kamfanin jirgin ya bar wasu kujeru babu kowa saboda dalilan tsaro.
Matsalar tsaro na iya hana mu ci gaba da rijistar masu zabe a Borno – INEC Jama’a ba sa yaba wa kokarinmu na hana aikata laifi – Babban Sufeton ’Yan SandaDaraktan Yaɗa Labarai da Kare Haƙƙin Fasinjoji na NCAA, Mista Michael Achimugu, ya wallafa a shafinsa na X cewa matsala ce ta sa aka hana fasinjojin hawa jirgin.
Ya ce an bai wa fasinjoji 30 wajen kwana a wani otel, yayin da 28 suka koma gidajensu.
Dukkanin fasinjojin da abin ya shafa za su iya neman haƙƙinsu, kuma kamfanin yana shirin jigilar su a ranar Asabar.
Achimugu, ya kuma shawarci matafiya su riƙa neman jami’an Kare Haƙƙin Fasinjoji na NCAA a filin jirgi idan aka samu jinkirin tashi, domin tabbatar da cewa an kare haƙƙinsu.
Wasu mutane a shafukan sada zumunta sun buƙaci NCAA ta duba yanayin jirage da wasu kamfanonin ƙasashen waje ke kawo wa Najeriya.
Sun bayyana cewa kuɗin tikitin da fasinjoji ke biya ya yi yawa, kuma duk da haka jiragen ba su da cikakkiyar lafiya.
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: Matsalar Ƙofa
এছাড়াও পড়ুন:
Ministocin Harkokin Wajen Kasashe 27 Ne Sun Bukaci HKI Ta Kawo Karshen Hana Abinci Shiga Gaza
A wani bayanin hadin giwa wanda ministocin harkokin wajen kasashe 27 suka rattabawa hannu, ya bukaci firai ministan HKI Benyamin Natanyahu ya bude hanya don shigoda abinci cikin gaza, don kawo karshen yunwa da ta bayyana a fili.
Tashar talabijan ta Almayadeen ta kasar Lebanon ta bayyana cewa daga cikin kasashen da suka sanyawa bukatar hannu har da kasashen Faransa da Burtaniya da kuma tarayyar Turai a yau Talata.
Bayanin ya kara da cewa lalle musibar yunwa da ta sami Gaza, ta kai matsayinda mutum ba zai sawwara shi ba, suna bukatar Natanyahu ya bada izinin a shigar da kayakin agaji zuwa gaza ba tare da bata lokaci ba.
A wani labarin kuma yawan mutanen da abincin da ake jefawa ta sama a gaza suka kashe ya kai 23 a yayinda wasu mutane 124 suka ji rauni.
Banda kasashen faransa da Burtania da kuma tarayyar Turai, kasashen da suka sanyawa wanan bukatar hannu sun hada da Australia Canada da Japan. Har’ila yau da Jamus, Italiya, Newzeeland. Wasu daga cikin kasashen sun bayyana rashin amincewarsu da kara mamayar gaza da HKI take son yi.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Iran: Duk Wani Sabon Hari, Zai Fushin Sojojin Kasar August 12, 2025 Larijani: Iraki Bata Daukan Umarni Daga JMI August 12, 2025 Iran Tace Ma’aikatar Harkokin Waje Kasarce Take Kula Da Lamuran Makamacin Nukliyar Kasar August 12, 2025 Armenia Ta Tabbatarwa Iran Zata Kula Da Muradunta Bayan Yarjeniya Da Azarbaijan A Amurka August 12, 2025 Araqchi: Babban Abin Kunya Ne Shuru Gwamnatocin Yammacin Turai Kan Abin Da Ke Faruwa A Gaza August 12, 2025 Larijani Ya Ce: ‘Yan Gwagwarmaya Sun San Abubuwan Da Suka Dace August 12, 2025 Iraki Ya Bukaci Tattaunawa Tsakanin Larabawan Yankin Tekun Farisa Da Iraki Da Iran August 12, 2025 Italiya Ta Janye Jirgin Ruwanta Daga Taken Bahar Maliya Saboda Barazanar ‘Yan Gwagwarmayar Yemen August 12, 2025 Majalisar Dinkin Duniya Ta Sanar Da Mutuwan Mutane 60 Saboda Yunwa A El-Fasher Na Sudan August 12, 2025 Iran da Iraki sun rattaba hannu kan yarjejeniyar tsaro August 12, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci