Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake nada Dr. Muheeba Dankaka a matsayin shugaban hukumar kula da da’a ta tarayya (FCC) a wa’adi na biyu na shekaru biyar.

 

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan yada labarai, Bayo Onanuga, ya ce nadin na daya daga cikin alkawurran da shugaban kasar ya yi na “karfafa hukumar don tabbatar da adalci, daidaito da kuma hada kai a nade-naden na tarayya bisa tanadin tsarin mulki.

 

Shugaban ya kuma nada Mohammed Musa a matsayin sakataren hukumar sannan Kayode Oladele daga jihar Ogun a matsayin kwamishina. An nada Oladele, wanda tsohon dan majalisar wakilai ne a hukumar a shekarar 2024 kuma ya rike mukamin shugaban riko bayan kammala wa’adin farko na Dankaka.

 

Sauran kwamishinonin da suka dawo sun hada da Lawal Ya’u Roni (Jigawa), Abubakar Atiku Bunu (Kebbi), da Eludayo Eluyemi (Osun).

 

Sabbin kwamishinonin da aka nada sune:

 

Hon. Obina Oriaku (Abia)

 

 

Mrs. Bema Olvadi Madayi (Adamawa)

 

Obongawan Dora Ebong (Akwa Ibom) Hon. Nnoli Nkechi Gloria (Anambra)

 

 

Babangida Adamu Gwana (Bauchi)

 

 

Sir Tonye Okio (Bayelsa)

 

 

Aligba Eugene Tarkende (Benue)

 

 

Engr. Modu Mustapha (Borno)

 

 

Dr. Stella Odey Ekpo (Cross River)

 

 

Edrin Lovette Idisi (Delta)

 

 

Barr. Nwokpor Vincent Nduka (Ebonyi)

 

 

Hon. Chief Victor Sabor Edoror (Edo)

 

 

Hon. Sola Fokanle (Ekiti)

 

 

Peter Eze (Enugu)

 

 

Ibrahim Baba Mairiga (Gombe)

 

 

Hon. Jerry Alagbaoso (Imo)

 

 

Ruth Jumai Ango (Kaduna)

 

 

Muhammad Awwal Nayya (Kano)

 

 

Hon. Anas Isah (Katsina)

 

Bello Idris Eeye (Kogi)

 

Dr. Ibrahim Abdullahi (Kwara)

 

 

Alh. Isah Jibrin (Niger)

 

 

Comrade Ajimudu Bola (Ondo)

 

Prince Ayodeji Abas Aleshinloye (Oyo)

 

Hon. Pam Bolman (Plateau)

 

Haruna Chukwuemeka (Rivers)

 

 

Alh. Aminu Tambar (Sokoto)

 

 

Comrade Bobboi Bala Kaigama (Taraba)

 

Hon. Jibir Maigari (Yobe) Sani Garba (Zamfara)

 

Solomon Ayuba Dagami (FCT)

 

PR/BELLO WAKIL

উৎস: Radio Nigeria Kaduna Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Batun Rashin Lafiyar Tinubu

Sai dai wasu daga cikin hadiman shugaban kamar Abdulaziz Abdulaziz, mai taimaka masa a kafafen watsa labaru, ya ce labarin ba gaskiya ba ne.

Batun rashin lafiyar Tinubu ba sabon abu ne, domin tun yana yaƙin neman zaɓen takara a 2023 ake kai ruwa rana kan batun.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Batun Rashin Lafiyar Tinubu
  • Tinubu Ya Jinjinawa NAFDAC Bisa Matsayin Da Ta Taka A Hukumar Lafiya Ta Duniya
  • Araghchi: Mataimakin Shugaban IAEA Zai Ziyarci Tehan َA Gobe Talata
  • Hukumar Alhazai ta Jihar Kaduna Ta Bukaci Maniyyatan Aikin Hajjin 2026 Su Fara Biyan Kudaden Ajiya
  • Karamar Hukumar Birnin Kudu Ta Kaddamar Da Tantance Malamai Da Ma’aikatan Lafiya
  • UADD Ta Yaba Wa Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Kan Himma Da Kishin Kasa 
  • Dole Ne Afrika Ta Mayar Da Hankali Wajen Amfana Da Damarmakin Da Ke Tekunanta – Ɗantsoho
  • Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
  • Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027