Leadership News Hausa:
2025-08-12@08:46:17 GMT

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Batun Rashin Lafiyar Tinubu

Published: 12th, August 2025 GMT

Fadar Shugaban Ƙasa Ta Ƙaryata Batun Rashin Lafiyar Tinubu

Sai dai wasu daga cikin hadiman shugaban kamar Abdulaziz Abdulaziz, mai taimaka masa a kafafen watsa labaru, ya ce labarin ba gaskiya ba ne.

Batun rashin lafiyar Tinubu ba sabon abu ne, domin tun yana yaƙin neman zaɓen takara a 2023 ake kai ruwa rana kan batun.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.

Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Rashin Lafiya

এছাড়াও পড়ুন:

UADD Ta Yaba Wa Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Kan Himma Da Kishin Kasa 

dimokuradiyya ta hanyar ba da umarni ga manyan wadanda ya nada na arewa su halarci taron.

 

“Wannan aiki daya na sadaukarwar da shugaban kasa ya yi don tattaunawa da mutane

 

Yana ishara da cewa, ba wai isa ce kadai a kan iya siyasa ba har ma da isa matuka wajen mutunta ka’idojin dimokuradiyya.

 

Mahalarta taron sun hada da; Sakataren Gwamnati na Tarayya, Sanata George Akume, Mai Ba Shugaban Kasa Shawara Kan Harkokin Tsaro Malam Nuhu Ribadu, Babban Hafsan Hafsoshin Tsaro Janar Christopher Musa, Hafsan Hafsan Sojin Sama Hassan Bala, Kwamanda Janar na NSCDC Dr. Ahmed Abubakar Audi, Shugaban Gwamnonin Arewa, Mai Girma Gwamna Inuwa Yahaya, Mai Girma Gwamnan Jihar Kwara Da Shugaban Kungiyar Gwamnonin Nijeriya Hon. Abdulrazak Abdulrahman, Wanda Ya Wakilci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu GCFR duk hallara a wurin taron. Sauran sun hada da Mashawarciya ta Musamman ga shugaban kasa akan harkokin siyasa, Hadiza Bala Usman, da sauran shugabani da hukumomi daga yankin.

 

Cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun kodinentan UADD Kwamared Jamil Bala Muhammad, ta ce, zaman tattaunawa ya bai wa Arewa damar yin tunani akan ayyukan gwamnatin Tinubu da kuma gabatar da ra’ayoyi na gaskiya.

 

Kazalika, UADD ta yaba wa Babban Darakta Janar na tunawa da Sir Ahmadu Bello Foundation, Engr. Abubakar Gambo Umar bisa hangen nesa da jajircewar sa. In ji sanarwar.

 

Manyan abubuwan da aka mayar da hankali kansu sun hada da yabon gwamnatin Tinubu kan nasarori da kokarin da ta yi a bayyane don cika alkawuran da aka dauka yayin yakin nenam zave, musamman a harkokin tsaro da sake fasalin tattalin arziki.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Masana Kimiyya Na Sin Sun Samar Da Fasahar Sa Ido Kan Cututtukan Da Ake Samu Daga Sauro
  • Gwamnatin Tarayya Ta Yi Hasashen Ambaliyar Ruwa A Jihohin Arewa 15
  • UADD Ta Yaba Wa Gidauniyar Tunawa Da Sardauna Kan Himma Da Kishin Kasa 
  • Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
  • Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027
  • Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 
  • An Ɗaura Auren Rahma Sadau A Kaduna
  • Tinubu ya yi alhinin rasuwar tsohon shugaban PDP, Audu Ogbeh
  • Tsohon Shugaban PDP Audu Ogbeh Ya Rasu