Sun kara da cewa,”A cikin wannan lokaci, mataimakin kyaftin na yanzu, Ronald Araujo ne zai karbi aikin kyaftin din, Ter Stegen ya buga wa Barcelona wasanni sama da 400 tun lokacin da ya koma kungiyar daga Borussia Monchengladbach a shekara ta 2014, ya lashe manyan kofuna da suka hada da gasar zakarun Turai da kuma gasar La Liga shida a kungiyar.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Jadawalin ‘Yan Wasa 30 Na Farko A Kyautar Ballon D’or Ta Bana

 

29. Florian Wirtz (Liverpool)

 

28. Virgil van Dijk (Liverpool)

 

27. Declan Rice (Arsenal)

 

26. Erling Haaland (Man City)

 

25. Denzel Dumfries (Inter Milan)

 

24. Fabian Ruiz (PSG)

 

23. Jude Bellingham (Real Madrid)

 

22. Alexis Mac Allister (Liverpool)

 

21. Serhou Guirassy (Borussia Dortmund)

 

20. Lautaro Martinez (Inter Milan)

 

19. Joao Neves (PSG)

 

18. Scott McTominay (Napoli)

 

17. Robert Lewandowski (Fc Barcelona)

 

16. Vinicius Jr (Real Madrid)

 

15. Viktor Gyokeres (Arsenal)

 

14. Desire Doue (PSG)

 

13. Harry Kane (Bayern Munchen)

 

12. Kvicha Kvaratskhelia (PSG)

 

11. Pedri Gonzalez (Fc Barcelona)

 

10. Nuno Mendes (PSG)

 

9. Gigio Donnarumma (Man City)

 

8. Cole Palmer (Chelsea)

 

7. Kylian Mbappé (Real Madrid)

 

6. Achraf Hakimi (PSG)

 

5. Raphinha (Fc Barcelona)

 

4. Mohammd Salah (Liverpool)

 

3. Vitinha (PSG)

 

2. Lamine Yamal (Fc Barcelona)

 

1. Ousmane Dembele (PSG)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ‘Yansanda Sun Kama Mutum 4,383, Sun Ceto 1,138 Daga Hannun Mahara Cikin Wata 3
  • Gavi Zai Yi Jinyar Watanni 5 Bayan Yi Masa Tiyata
  • Kotu ta hana NUPENG rufe Matatar Ɗangote
  • Majalisar Dattawa Ta Buɗe Ofishin Sanata Natasha
  • Jadawalin ‘Yan Wasa 30 Na Farko A Kyautar Ballon D’or Ta Bana
  • Mataimakin Shugaban BUK Ya Buƙaci ‘Yan Siyasa Da Su Yi Koyi Da Tallafin Karatu Na Barau
  • Yawan Kudin Da Aka Kashe Na Zamantakewa A Watan Agusta A Kasar Sin Ya Kai RMB Triliyan 3.97
  • Cikin Mako 2, An Kashe Jami’an Tsaro 53 A Faɗin Nijeriya
  • Kungiyar Ansarullahi Ta Yemen: ‘Yan Koren Amurka Da Isra’ila Suke Neman Wargaza Hadin Kan Larabawa Da Na Musulmi                         
  • Ranar Zaman Lafiya ta Duniya: Kungiyar Arewa Ta Nemi Ƙarfafa Sirrin Tsaro Don Kare ‘Yan Najeriya