Leadership News Hausa:
2025-08-11@23:43:42 GMT

Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador

Published: 27th, June 2025 GMT

Xi Jinping Ya Gana Da Firaminitan Senegal Da Shugaban Ecuador

Yau Jumma’a da safe, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da firaministan kasar Senegal Ousmane Sonko da shugaban kasar Ecuador Daniel Noboa a birnin Beijing, fadar milkin kasar Sin. Wadannan shugabannin biyu sun zo kasar Sin ne domin halartar taron dandalin tattaunawa kan tattalin arzikin duniya na lokacin zafi na Davos.

A yayin ganawarsa da Ousmane Sonko, Xi Jinping ya ce, kasar Sin tana son zurfafa hadin gwiwar dake tsakanin Sin da Senegal, tare da aiwatar da “Manyan matakai 10 bisa hadin gwiwar abokantaka” yadda ya kamata, da kuma kaddamar da karin ayyukan tallafawa al’umma, tare da sa kaimi ga kamfanonin kasar Sin su zuba jari a kasar Senegal domin raya sabbin makamashi, da gina ababen more rayuwa na zamani da dai sauransu, ta yadda Sin da Senegal za su kasance abokan juna dake hadin gwiwa da cimma moriyar juna.

A nasa bangare kuma, Ousmane Sonko ya ce, kasar Senegal da kasar Sin mambobin kasashe masu tasowa ne dake da buri iri daya, kuma kasar Segenal tana son yin mu’amala da kasar Sin kan harkokin kasa da kasa da na shiyya-shiyya, tana kuma tsayawa tsayin daka wajen karfafa huldar abokantaka bisa manyan tsare-tsare da kasar Sin, domin inganta yanayin adalci na duniya, tare da kiyaye moriyar kasashe masu tasowa.

Ban da haka kuma, bayan ganawar shugaba Xi Jinping da shugaban kasar Ecuador Daniel Noboa, an kulla shirin “Hadin gwiwa tsakanin gwamantin Jamhuriyyar Jama’ar kasar Sin da gwamantin Jamhuriyar kasar Ecuador, wajen inganta shawarar ‘Ziri daya da hanya daya’”. (Mai Fassara: Maryam Yang)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Mafi yawan Kasashen Duniya Sun Amince Da Samarda Kasar Falasdinu

Kashi 3/4 na kasashe mambobi a majalisar dinkin duniya sun amince da samar da kasar Falasdinu, mai zaman kanta tare da kasar Australia a yau Litinin ta bada sanarwan cewa zata shelanta amincewarta da kasar Falasdinu a matsayin mai zaman kanta a taron babban zauren mdd wana za;a gudanar a cikin watan Satumba mai zuwa.

Shafin labarai na yanar gizo, Arab News na kasar saudiya ya bayyana cewa, yakin da kungiyar Hamas ta fara da HKI a ranar 7 ga watan octoban shekara ta 2023 ya jawowa Falasdinawa tausayi a mafi yawan kasashen duniya in banda ita HKI da kuma Amurka.

Wadan nan kasashe sun yi Imani kan cewa Palasdinawa zasu   sami yenci ne kawai a kan teburin tattaunawa. Sai dai HKI da Amurka basu amince da samuwar kasar Falasdinu ba, kuma yana da ra’ayin cewa HKI kasashe karama, yakamata ta kwace wasu kasashen larabawa don fadada kasar.

Kamfanin dillancin labaran AFP ya bayyana cewa cikin kasashe 193 na MDD kasashe 145 sun amince ko zasu amince da samuwar kasar falasdinu daga cikin har da kasashen faransa, Canada da burtraniya.

sai gwamnatin kasar Iran wacce tafi ko wace kasa a cikin kasashen musulmi taimaka Falasdinwa, ta yi imanin cewa Amurka da kuma HKI ba zasu taba amincewa da kasar Falasdinu sai tare da amfani da karfi.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Mahukuntan Iraki Sun Bayyana Cewa: Akwai Yiwuwar Masu Ziyarar Arba’een Na Imam Husaini {a.s} Zasu Zarce Miliyan 4 August 11, 2025 Sojojin Mamayar Isra’ila Sun kai Wasu Munanan Hare-Hare Kan Yankunan Zirin Gaza August 11, 2025 Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya Ya Gudanar Da Zaman Taro Kan Aniyar ‘Yan Sahayoniyya Kan Gaza August 11, 2025 Shugaban Iran: Dole ne duniya ta kawo karshen laifukan yakin Isra’ila a Gaza August 11, 2025 Israila Ta Kashe ‘Yan Jarida 4 A Harin Da Ta Kai Kan Tantinsu A Gaza August 11, 2025 Iran: Ba a yanke wani abu game da tattaunawa da Washington ba August 11, 2025 Kwamitin Tsaro ya yi zaman gaggawa kan Shirin Isra’ila na mamaye Gaza August 11, 2025 Iraki: An bankado wani yunkurin kai wa masu ziyarar Arbaeen hari August 11, 2025 Chadi: An Daure Wani Dan Adawa Shekaru 20 A Gidan Kaso Da tara August 10, 2025 Dangantaka Tsakanin Iran da Saudiya Yana Taimakawa Zaman Lafiya A yankin August 10, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tinubu Ya Jinjinawa NAFDAC Bisa Matsayin Da Ta Taka A Hukumar Lafiya Ta Duniya
  • Araghchi: Mataimakin Shugaban IAEA Zai Ziyarci Tehan َA Gobe Talata
  • Larijani Ya Gana Da Firai ministan Kasar Iraki A Bagdaza
  • Mafi yawan Kasashen Duniya Sun Amince Da Samarda Kasar Falasdinu
  • Shugaban Iran: Dole ne duniya ta kawo karshen laifukan yakin Isra’ila a Gaza
  • Dole Ne Afrika Ta Mayar Da Hankali Wajen Amfana Da Damarmakin Da Ke Tekunanta – Ɗantsoho
  • Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
  • Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027
  • Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar
  • Tsohon Shugaban PDP Audu Ogbeh Ya Rasu