Gwamnatin Gombe za ta biya ’yan fansho Naira biliyan 6.6 kuɗin ritaya
Published: 26th, June 2025 GMT
Gwamnatin Jihar Gombe ta amince da fitar da Naira biliyan 6.563 kuɗin giratuti domin biyan haƙƙoƙin ’yan fansho da suka yi ritaya daga shekarar 2021 zuwa 2023.
Wannan sanarwar ta fito ne bayan taron Majalisar Zartarwa karo na 48 wanda Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya jagoranta.
Arsenal za ta ɗauki ɗan ƙwallon Brentford Christian Norgaard Za mu ci gaba da tattaunawa da Iran kan yarjejeniyar nukiliya — TrumpKwamishinan Kuɗi da Tattalin Arziki, Muhammad Gambo Magaji, ya bayyana cewa Naira biliyan 1.
Sannan kuma za a biya Naira biliyan 2.342 a watan Disamba ga waɗanda suka yi ritaya a shekarar 2023, kamar yadda kwamishinan ya bayyana.
Da wannan mataki dai gwamnatin za ta cike gibin bashin kuɗin giratuti da Gwamnatin Inuwa Yahaya ta gada, wanda ya kai sama da Naira biliyan 21 a shekarar 2019.
“Zuwa yanzu, an riga an biya sama da Naira biliyan 17, wanda ke nuna jajircewar gwamnatin wajen kula da jin daɗin ma’aikata.”
Da wannan biyan na baya-bayan nan, gwamnatin na gab da kammala biyan dukkan hakkokin giratuti daga shekarar 2014 zuwa 2023, wanda ke tabbatar da alkawarin ta ga wadanda suka yi ritaya tare da dawo da amana tsakanin gwamnati da al’umma.
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: Giratuti jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya da suka yi ritaya Naira biliyan
এছাড়াও পড়ুন:
Jerin Ƴan Wasa Mata Da Suka Samu Kyautar Dala 100,000 Daga Gwamnatin Nijeriya
Rinsola Babajide, Ajibola Abiodun.
‘Yan Wasan Tsakiya
Ibrahim Ayinde, Asisat Oshoala, Chinwendu Ihezuo, Christy Ucheibe, Onyi Echegini,
‘Yan Wasan Gaba
Chioma Okafor, Toni Payne, Rasheedat Ajibade, Florence Ijamilusi, Esther Okoronkwo
Ifeoma Onumonu,
Hakazalika a wani taron liyafa da shugaba Tinubu ya karɓa, wanda mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya wakilta, ya bayar da lambar yabo ta ƙasa ga kowace ‘yar wasa ta tawagar ƙwallon kwando a tawagar, tare da ba su kyautar gida a Abuja, a lokacin da yake jawabi ga tawagar, Shettima ya ce nasarar da suka samu alama ce ta ƙarfin haɗin kai.
“Wannan nasara ta nuna abin da ke faruwa iɗan muka yi aiki tare, matan Nijeriya ba su tama bamu kunya a ɓangaren wasanni ba, kuma D’Tigress ta sake sanya mu alfahari,” in ji shi.
D’Tigress kamar yadda ake kiran tawagar ta ƙwallon kwando, ‘yanzu sun tabbatar da samuwar kofinsu na biyar a jere, ta samu nasarar lashe kofin a shekarun 2017, 2019, 2021, 2023, da 2025, wani abin da ba a taɓa ganin irinsa ba a tarihin ƙwallon kwando na matan Afirka.
Jerin ‘yan wasan ƙwallon kwando da suka rabauta da kyautar Dala 100,000
Amy Okonkwo, Pallas Kunaiyi-Akpanah, Elizabeth Balogun, Sarah Ogoke, Ifunanya Okoro, Promise Amukamara, Ɓera Ojenuwa, Murjanatu Musa, Blessin Ejiofor, Ezinne Kalu, Ɓictoria Macaulay, Nicole Enabosi.
Masu Horarwa
Rena Wakama, Wani Muganguzi, Prince Oyoyo, Ezeala
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp