Aminiya:
2025-08-11@12:31:27 GMT

Arsenal za ta ɗauki ɗan ƙwallon Brentford Christian Norgaard

Published: 26th, June 2025 GMT

Arsenal na fatan sayen ɗan ƙwallon Brentford, Christian Norgaard, da zai maye gurbin Thomas Partey.

Wasu majiya na cewa farashin da Arsenal za ta ɗauki ɗan wasan na tawagar Denmark mai shekara 31, zai kai £10m da karin £5m idan ya taka rawar gani da karin tsarabe-tsarabe.

Za mu ci gaba da tattaunawa da Iran kan yarjejeniyar nukiliya — Trump ’Yan sanda sun kashe ’yan fashi 2, sun kama wasu a Kaduna

Arsenal ta daɗe tana zawarcin Norgaard, wanda tanzu take fatan zai maye gurbin ɗan kasar Ghana, mai shekara 32, wanda bai amince da ƙunshin yarjejeniyar da Arsenal ta gabatar masa, domin ya ci gaba da taka mata leda.

Kwantaragin Partey za ta kare a mako mai zuwa, idan kuma ba a kai ga cimma wata yarjejeniya ba, zai bar Gunners.

Norgaard, wanda yake da sauran yarjejeniya da Brentford zuwa 2027 ya koma ƙungiyar a 2019 daga nan ya zama kashin baya a karkashin Thomas Frank, wanda ya koma horar da Tottenham.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Arsenal Christian Norgaard Thomas Partey

এছাড়াও পড়ুন:

Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 

Wani lokacin, yanayin shekaru da Jinsin Jini ne ke fayyace irin girma ko ƙantantar Ƙwan da Kajin za su yi.

2- Wajen Kwana:

Kajin na buƙatar a tabbatar da ana samar musu da wadataccen ruwan sha a ɗakunan kwanansu da kuma ba su kariya daga kamuwa da cutuka da rage musu wahala da cunkoso da kuma zafi, wanda hakan na iya shafar Ƙwan da za su yi kai tsaye.

3- Abinci Mai Gina Jiki:

Ciyar da su abinci mai gina jiki, wanda ke ɗauke da sinadaran ‘protein, amino acids’, waɗanda za su sanya su yi nauyi tare kuma da buƙatar a riƙa yi musu allurar ƙara musu lafiya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • NDLEA Ta Kama Fasto Bisa Laifin Safarar Miyagun Kwayoyi A Legas 
  • NDLEA Ta Cafke Masu Baburan Da Ke Kai Saƙon Muggan Ƙwayoyi A Abuja
  • Al-Hilal ta ɗauki Nunez daga Liverpool
  • Nazari Kan Dalilin Da Ya Sa Kajin Gidan Gona Ke Samar Da Ƙananan Ƙwai 
  • ASUU na shirin sake tsunduma yajin aiki
  • Tinubu ya yi alhinin rasuwar tsohon shugaban PDP, Audu Ogbeh
  • Ina Fatan Taka Inda Yayana Ya Taka A Fagen Ƙwallon Ƙafa A Duniya -Jobe Bellingham
  • Jerin Ƴan Wasa Mata Da Suka Samu Kyautar Dala 100,000 Daga Gwamnatin Nijeriya
  • Sai Ƴan Siyasa Sun Haɗa Kansu Sannan Za Su Iya Tunkarar APC A 2027 – Lukman
  • PDP ta gargaɗi ’ya’yanta kan goyon bayan Tinubu a zaɓen 2027