Haka kuma wasu ƙungiyoyi a Turai sun nuna sha’awar ɗaukar ɗan wasan.

Majiyoyi sun bayyana cewa Brentford na son a ce darajar Mbeumo ta kai irin kuɗin da United ta biya wajen ɗauko Cunha kafin su yarda su sayar da shi.

Mbeumo ya zura ƙwallaye 20 a kakar wasan da ta gabata, kuma ya taimaka aka zura wasu tara.

Sai dai akwai yiwuwar shi da abokin wasansa na tawagar Kamaru, Andre Onana, ba za su buga wasannin farko na sabuwar kakar wasa ba saboda za su wakilci Kamaru a gasar cin kofin ƙasashen Afirka da za a buga a Maroko.

Kamaru za ta fara buga wasa da Gabon ranar 24 ga watan Disamban 2025.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Kamaru: An haramta wa abokin hamayyar shugaban kasar tsayawa takara a zaben Oktoba

Majalisar tsarin mulkin kasar Kamaru ta amince da matakin haramta wa babban abokin hamayyar shugaba Paul Biya Maurice Kamto tsayawa takara a zaben shugaban kasa da za a gudanar a ranar 12 ga watan Oktoba.

A watan Yulin da ya gabata ne dai hukumar zabe ta fitar da Kamto daga jerin sunayen ‘yan takarar da aka amince da su. Hukumar ta bayyana cewa an hana Kamto tsayawa takara ne saboda ya tsaya takara a karkashin tutar jam’iyyar Manyedem, wadda ita ma ta goyi bayan dan takara na biyu.

Kamto ya daukaka kara a cikin kwanaki biyu. Sai dai shugaban majalisar tsarin mulkin kasar, Clement Atangana, ya amince da hukuncin haramta masa tsayawa takarar. Ba a iya samun damar jin ta bakin Kamto ba don yin tsokaci, a cewar Reuters.

Kungiyar kare hakkin bil adama ta Human Rights Watch a cikin wata sanarwa da ta fitar, ta ce matakin da hukumar zaben kasar Kamaru ta dauka na haramta wa Kamto tsayawa takara ya haifar da damuwa game da sahihancin tsarin zaben kasar.

Dubban masu zanga-zanga  ne suka taru a kofar Majalisar Tsarin Mulki a ranar Litinin domin nuna goyon bayansu ga Kamto, amma ‘yan sanda sun tarwatsa su da hayaki mai sa hawaye.

Kwamishinan ‘yan sandan ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa “an kama mutane da dama kuma suna ci gaba da tsare su domin gudanar da bincike.

A zaben da ya gabata a shekarar 2018, Kamto ya zo na biyu da kashi 14% na kuri’un da aka kada, yayin da Biya ya samu gagarumin rinjaye, wanda ‘yan hamayya da ma wasu bangarori na kasa da kasa ke ganin cewa an tabka magudia  zaben.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Yunkurin Netanyahu na mamaye Gaza ya tayar da balli a Haramtacciyar Kasar Isra’ila August 6, 2025 Araqch: Hadin Kai Tsakanin Cibiyoyi  Na Tabbatar Da Karfi Da Ci Gaba August 5, 2025 Wilayati: Iran Ba Za Ta Amince Da Yin Amfani Da Hanyar Zangezur Ta Hanyar Da Bata Dace Ba August 5, 2025 Sojojin Yemen Sun Kai Hari Kan Filin Jirgin Lod Da Ke Yankin Jaffa Na Haramtacciyar Kasar Isra’ila August 5, 2025 Dr Muhammad Tahir Da Aka Yi Wa Barazanar Kisa Ya Bayyana Abin Da Ya Gani Na Masifa A Gaza August 5, 2025 An Samu Bullar Sabani Da Rikici Tsakanin ‘Yan Sahayoniyya Game Da Batun Mamaye Zirin Gaza August 5, 2025 Jiniyoyin Gargadi Sun Tashi A HKI Bayan Da Yemen Ta Cilla Sabbin Makamai August 5, 2025 Iran Ta Kafa Kwamitin Tsaron Kasa Wanda Zai Kula Da Sabbin Matsalolin Tsaro August 5, 2025 Rasha Zata Kara Kyautata Dangantaka BRICS don Magance Takunkuman Amurka A Kanta August 5, 2025 Gagarumar Zanga-Zang A birnin Paris Na kasar Faransa Saboda Killace Gaza August 5, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Buƙatar Katange Iyakokin Nijeriya Don Tabbatar Da Tsaro 
  • NAHCON ta ƙayyade N8.5m kafin alƙalami na kujerar Hajjin 2026
  • An Biya Diyyar Naira Miliyan 277 Ga Wadanda Aikin Ginin Masallacin Gumel Ya Shafa
  • Al Hilal Za Ta Biya Yuro Miliyan 53 Don Ɗaukar Nunez Daga Liverpool
  • An kama bama-baman da aka boye a cikin kayan gwangwan a Kaduna
  • Amurka ta Fara Janye Wasu Sojojinta Daga Wurare 3 A Kasashen Iraki Da Siriya
  • Gwamna ya yi wa iyalan ’yan wasan Kano da suka rasu a hatsari goma ta arziki
  • DAGA LARABA: Me Ke Sa Matasa Zama Karnukan Farautar ‘Yan Siyasa A Kafafen Sadarwa Na Zamani?
  • Kamaru: An haramta wa abokin hamayyar shugaban kasar tsayawa takara a zaben Oktoba
  • Kotu ta hana jagoran adawa Maurice Kamto takarar shugaban ƙasa a Kamaru