Aminiya:
2025-11-08@18:05:03 GMT

Iran ta ƙaddamar da hare-hare kan sansanonin sojin Amurka

Published: 23rd, June 2025 GMT

Rahotanni na cewa ƙasar Iran ta fara abin da ta kira martani mafi girma da nasara kan hare-haren Amurka.

Kamfanin Dillancin Labaran Iran na Tasnim, ya ce dakarun juyin juya halin ƙasar sun ƙaddamar da hare-haren makamai masu linzami kan sansanin sojin Amurka da ke Qatar da Iraƙi

A halin yanzu ne aka samu labaran jin ƙarar abubuwan fashewar a Qatar.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Iran Isra ila Rasha

এছাড়াও পড়ুন:

Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu

“Duk da matsalolin siyasa da muke fuskanta, mun ci gaba da hadin gwiwa da abokan huldarmu ta hanyar diflomasiyya.

 

“Ina tabbatar muku da cewa, ta’addanci ba zai yi nasara ba. Aikin da ke gabanmu shi ne, mu ci gaba da ajandar Sabunta Fata don gina Nijeriya mai arziki da wadata,” in ji Tinubu.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Ra'ayi Riga Bikin Baje Kolin CIIE: Da Abokin Daka Ake Shan Gari November 6, 2025 Manyan Labarai Za Mu Ƙara Ƙaimi Wajen Kai Wa ‘Yan Bindiga Hare-Hare Ta Sama – Hafsan Sojin Sama November 6, 2025 Labarai An Kama Wani Mutum Kan Zargin Kashe Matarsa A Sakkwato November 6, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Shugaba Tinubu Da Shugaban Ƙasar Saliyo, Sun Yi Ganawar Sirri A Abuja
  • Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Tabbatar Da Hannun Amurka Wajen Kaddamar Da Yaki Kanta
  • Babban Matsalar Jin Kai A Falasdinu, Inda Falasdinawa Miliyan 1.5 Suke Cikin Halin Musiba Da Bala’i
  • Dakarun Sojin Kasar Sudan Sun yi Watsi Da Batun Dakatar Da Bude Wuta Da Amurka Ta Gabatar
  • Araqchi Ya Ce: Harin Amurka Kan Kasar Venezuela Ya Bayyana Karara Duniya Tana Gani
  • Ta’addanci Ba Zai Yi Nasara Ba A Ƙasarmu — Tinubu
  • An rantsar da shugaban Kamaru Paul Biya karo na 8
  • Majalisar Dokokin Amurka na neman a hukunta ’yan kungiyar Miyetti-Allah
  • Za Mu Ƙara Ƙaimi Wajen Kai Wa ‘Yan Bindiga Hare-Hare Ta Sama – Hafsan Sojin Sama
  • Sojin Amurka sun gabatar da shirin ƙaddamar da hari a Najeriya