Manyan Ayyuka Guda Biyar Za Su Raya Makomar Al’ummomin Kasar Sin Da kasashen Latin Amurka Da Caribbean Ta Bai Daya
Published: 14th, May 2025 GMT
Jiya Talata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya halarci taron ministoci karo na 4 na dandalin tattaunawa tsakanin Sin da kasashen Latin Amurka da Caribbean wato CCF, tare da ba da muhimmin jawabi. Inda Xi ya sanar da cewa, kasar Sin tana son yin hadin gwiwa da kasashen Latin Amurka da Caribbean wajen fara gudanar da manyan ayyuka guda biyar, domin neman ci gaba da farfadowa tare, da kuma raya makomar al’umma ta bai daya.
Ban da haka kuma, yayin taron na wannan karo, an zartar da “Sanarwar Beijing”, da “Shirin hadin gwiwa tsakanin shekarar 2025 zuwa ta 2027”, wadanda suka nuna aniyar Sin da Latin Amurka da Caribbean wajen karfafa hadin gwiwa, da fuskantar kalubaloli cikin hadin gwiwa.
Bisa jagorancin “manyan ayyuka guda biyar”, kasashen Sin da Latin Amurka da Caribbean za su neman ci gaba da farfadowa cikin hadin gwiwa, da raya makomar al’umma ta bai daya, tare da ciyar da hadin gwiwar dake tsakanin kasashe maso tasowa gaba, ta yadda za a tabbatar da zaman karko, tare da samar da karfi ga kasashen duniya. (Mai Fassara: Maryam Yang)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: da kasashen Latin Amurka da Caribbean hadin gwiwa
এছাড়াও পড়ুন:
Tehran: Kasar Lebanon Tana Da yencin Kare Kanta Da Makamanta
Gwamnatin kasar Iran ta bayyana cewa kasar Lebanon tana da hakkin kare kanta, kuma tana bukatar makaman kungiyar hizbullah don yin haka. Kumfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar Ismail Bakae yana fadar haka a yau litinin ya kuma kara da cewa, gwamnatin kasar Iran ta yi imanin cewa gwamnatin kasar Lebanon tana bukatar makaman kungiyar hizbullah don kare kasar daga mamayar HKI.
Sannan ya kammala da cewa batun tsaron kasar Lebanon wani abu ne na cikin gida kungiyoyin siyasa da kuma gwamnatin kasar suna iya tattaunawa a tsakaninsu don zabar hanyar da ta dace don kare kansu daga makiyansu. Musamman HKI wacce ta sha kokarin mamaye kasar amma suka kasa. Kungiyar hizbullah ta hanasu shiga kasar. Amma duk da haka firai ministan kasar Nawaf Salam y ace sai an takaita rike makamai a kasar Lebanon zuwa ga gwamnati kadai .
A wani zaben raba gardama da aka gudanar a kasar ta lebanon ya nuna cewa mafi yawan mutanen kasar basu da ra’ayin kwance damarar kungiyar Hizbullah. Inda kasha 54% suna son hizbullah ta rika makamanta a yayunda 46 suna son a kwance damarata. Firai ministan HKI dai ya bayyana a fili kan cewa gwamnatin kasar Lebanon ta yi masa aiki saboda kwance damar kungiyar Hizbullah da ta yi.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka A Mali An Kama Sojoji Fiye da 40 Saboda Zargi da Kokarin Juyin Mulki August 11, 2025 Larijani Ya Gana Da Firai ministan Kasar Iraki A Bagdaza August 11, 2025 Mafi yawan Kasashen Duniya Sun Amince Da Samarda Kasar Falasdinu August 11, 2025 Mahukuntan Iraki Sun Bayyana Cewa: Akwai Yiwuwar Masu Ziyarar Arba’een Na Imam Husaini {a.s} Zasu Zarce Miliyan 4 August 11, 2025 Sojojin Mamayar Isra’ila Sun kai Wasu Munanan Hare-Hare Kan Yankunan Zirin Gaza August 11, 2025 Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya Ya Gudanar Da Zaman Taro Kan Aniyar ‘Yan Sahayoniyya Kan Gaza August 11, 2025 Shugaban Iran: Dole ne duniya ta kawo karshen laifukan yakin Isra’ila a Gaza August 11, 2025 Israila Ta Kashe ‘Yan Jarida 4 A Harin Da Ta Kai Kan Tantinsu A Gaza August 11, 2025 Iran: Ba a yanke wani abu game da tattaunawa da Washington ba August 11, 2025 Kwamitin Tsaro ya yi zaman gaggawa kan Shirin Isra’ila na mamaye Gaza August 11, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci