Leadership News Hausa:
2025-05-12@17:47:04 GMT

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 5, Sun Kwato Makamai A Borno

Published: 12th, May 2025 GMT

Sojoji Sun Kashe ‘Yan Boko Haram 5, Sun Kwato Makamai A Borno

Sojojin sun kuma kwato mujallun AK-47 guda biyar da sauran makaman yaki daga a yayin artabun.

 

Majiyoyin sojin sun bayyana cewa, farmakin wani sabon shiri ne na sake tarwatsa shirin ‘yan ta’addan da kuma dakile hanyoyin da suke amfani da su wajen kai muggan hare-hare a yankin.

Daga kanmu, magana ta ƙare.

Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali

Jami’in ya kara da cewa, wannan ya dace da muhimman muradun Indiya da Pakistan, kuma zai samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin, sannan kuma shi ne fata na gama-gari na kasashen duniya. Kuma kasar Sin na son ci gaba da taka muhimmyar rawa mai ma’ana a wannan fanni. (Safiyah Ma)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ’Yan ta’adda sun ƙwace makaman sojoji na tiriliyoyin naira —Majalisa
  • Mahara sanye da kayan ’yan sanda sun kashe malami sun sace mata 3 a makaranta a Zamfara
  • HKI Ta Kai Hare Hare Kan Wani  Sansanin Yan Gudun Hijira A Yamma Da Kogin Jordan
  • A Koyi Darasi Daga Tarihi
  • Kada A Bata Ran Mahaifiya
  • Sojoji Sun Cafke Dillalan Sayar Da Bindigu A Filato
  • Ɗan Majalisa Ya Tallafawa Mata 400 A Sakkwato
  • Iran Ta Musanta Zargin Kamfanin Dillancin Labaran Reuters Dangane Da Aikawa Rasha Makamai
  • Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali