Sin Ta Nemi Indiya Da Pakistan Su Muhimmanta Zaman Lafiya Da Kwanciyar Hankali
Published: 10th, May 2025 GMT
Jami’in ya kara da cewa, wannan ya dace da muhimman muradun Indiya da Pakistan, kuma zai samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin, sannan kuma shi ne fata na gama-gari na kasashen duniya. Kuma kasar Sin na son ci gaba da taka muhimmyar rawa mai ma’ana a wannan fanni. (Safiyah Ma)
Daga kanmu, magana ta ƙare.
এছাড়াও পড়ুন:
Gwamnatin Kano Ta Tabbatar Da Ɓullar Cutar Mpox A Jihar
Ya ce Kano na cikin hatsari saboda cunkoson jama’a da kuma zirga-zirgar mutane daga wurare daban-daban.
KNCDC ta gudanar da cikakken bincike a Ungogo, inda aka duba unguwar da marar lafiyan yake da kuma asibitocin da ya ziyarta.
Duk wanda aka bincika yana cikin ƙoshin lafiya kuma babu wanda ya kamu da cutar.
Farfesa Abbas ya jaddada muhimmancin wayar da kan jama’a don hana yaɗuwar cututtuka.
Ya nemi kafafen watsa labarai su ci gaba da yaɗa bayanan lafiya ga al’umma.
Ya kuma buƙaci jama’a su kasance masu lura, inda ya tabbatar da cewa Kano tana da tsarin sa ido da shiri don shawo kan kowace irin cuta nan gaba.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp