Dubban daruruwan mutane a kasar Yemen sun fito kan tituna suna bayyana jin dadinsu da samun nasara a kan kasar Amurka a yakin da suka dau makokinni suka fafatawa.

Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta bayyana cewa an daw makonni jiragen yakin Amurka suna kai hare-hare kan wurare daban daban a kasar Yemen da sunan tilastawa kasar dakatar da kaiwa jiragen ruwan Amurka da kuma na HKI wucewa da tekun Red sea don tallafawa mutanen Gaza, wadanda HKI take masu kissan kare dangi da kuma hana shigar abinda zuwa cikin gaza don kashesu da yunwa.

A ranar Laraban da ta gabata ce shugaban kasar Amurka Donal Trump ya fito ya fadawa duniya kan cewa, ya cimma yarjeniya da kasar Yemenkan cewa ba zasu sake kaiwa jiragen ruwan Amurka hare-hare a tekun Maliya ba. Don haka ita ma Amurka zata janye daga tekun red sea tare da kawo karshen yaki da mutanen kasar Yemen.

Majiyar gwamnatin ceto ta kasar Yemen ta ce ta yarda da matakin da Amurka ta dauka, amma kuma hare-hare a kan HKI zasu ci gaba har zuwa lokacinda zata dakatar da hare-hare a kan Falasdinawa a Gaza da kuma bude hanya don shigar abinda da kuma bukatun Falasdinawa a gaza.

Sai dai majiyar da gwamnatin kasar Yemen tace idan Amurka ta sake kaiwa mutanen kasar Yemen suma zasu dawo da kai mata hare-hare.

উৎস: HausaTv

কীওয়ার্ড: a kasar Yemen

এছাড়াও পড়ুন:

Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi

 

 

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Iran: Amurka Ta Sha Kaye Daga ‘Yan Gwagwarmayar Kasar Yemen
  • Iran Da Iraki Sun Jaddada Goyon Bayan Kungiyoyin ‘Yan Gwagwarmaya
  • Gwamnatin Tarayya da Ofishin Jakadancin Amurka Sun Haɗa Gwiwa Don Wayar Da Kan ‘Yan Nijeriya Kan Sababbin Ƙa’idojin Samun Biza
  • PDP ta gargaɗi ’ya’yanta kan goyon bayan Tinubu a zaɓen 2027
  • ’Yan sanda sun ƙwato jariri da aka sace a asibitin Ekiti
  • Mutanen Kasar Lebanon Suna Tsoron HKI Zata Shiga Kasar Daga Kasar Siriya
  • Kasar Masar Tana Ta Zama Mai Shiga Tsakanin Iran Da IAEA Da Kuma Amurka
  • Gaza: Fararen hula 22 sun yi shahada a hare-haren Isra’ila a daren jiya
  • Kasar Sin Za Ta Nuna Goyon Baya Ga Sabbin Masana’antu Ta Hanyar Hada-Hadar Kudi
  • Gwamnan Kano ya gargaɗi muƙarrabansa bayan murabus ɗin Kwamishina